The People’s Democratic Party (PDP) in Sokoto state in the recent times has been receiving powerful blows from the All Progressives congress ( APC ) as thousands of its members have rejected what they called as an administration that people want to change by voting them out of power. …
Read More »BOLA TINUBU YA TAIMAKAWA BUHARI DA ATIKU – ABU IBRAHIM
DAGA IMRANA ABDULLAHI Sanata Abu Ibrahim daga Jihar Katsina ya bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya dade ya na taimakawa al’ummar arewacin Najeriya a fannin siyasa da sauran al’amuran tafiyar da rayuwa da dama. Abu Ibrahim ya bayyana hakan ne a wani faifan bidiyon da aka yada a kafafen …
Read More »Ba Mu Amince Da Rufe Hanyar Kaduna Zuwa Abuja Ba – Gwamnatin Kaduna
Imrana Abdullahi Daga Kaduna -Jami’an Tsaro Su Dauki Matakin Doka Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ta bayyana rashin amincewarta ga duk wani mutum ko gungun wadansu mutane da ke neman toshe hanyar Kaduna zuwa Abuja da sunan yin Zanga zangar nuna rashin amincewa da wani …
Read More »Gwamnatin Yobe Ta Gina Tituna Masu Nisan Kilomita 54.6 A Fadin Kananan Hukumomi 9 A Cikin Shekaru 3
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu A kokarin da ta ke yi na wadata al’ummomin Jihar da hanyoyin mota birane da yankunan karkara Gwamnatin jihar Yobe ta gina tituna da magudanan ruwa masu nisan sama da kilomita 54.6 a fadin kananan hukumomi 9 na jihar cikin shekaru 3 …
Read More »ANOTHER SETBACK FOR PDP IN SOKOTO AS IT LOSES A BIGWIG ALONG SIDE 700 MEMBERS
PDP in Sokoto state has continued to lose its members across the board as another bigwig in the party, Alhaji Haliru Aliyu Sanda Gudu Rinin Tawaye has refused to allow himself to be used in deceiving the people of the state by the incumbent government of Alhaji Aminu Waziri …
Read More »YAN ASALIN SHINKAFI MAZAUNAN KADUNA SUN KAI WA SULEIMAN SHINKAFI ZIYARA A KADUNA
IMRANA ABDULLAHI DAGA KADUNA Yayan kungiyar yan asalin karamar hukumar Shinkafi mazauna Kaduna sun kaiwa Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi ziyarar ban girma domin kara karfafa dankon zumunci. Sa yake gabatar da jawabi Shugaban Kungiyar Hassan Sa’adu, cewa ya yi sun yi wannan shawara ne na …
Read More »Tsohon Shugaban PDP, Dimbin Magoya Bayansa Fiye Da 1051 Sun Koma APC A Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Tsohon shugaban jam’iyyar PDP a Jihar Yobe, Alhaji Abbagana Tata, tare da magoya bayan jam’iyyar fiye da 1,051 daga shiyyoyin jihar, sun fice daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar APC mai mulkin Jihar. Tsohon jigo a jam’iyyar PDP ya ce shi da …
Read More »KASUPDA holds engagement meeting with Poultry Association of Nigeria, Kaduna Chapter
Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) received Poultry Association of Nigeria, Kaduna Chapter (PANKAD) tasking members on the imperative of working together to achieve urban planning goals in the state. Director General of the Authority, Mal. Isma’il Umaru Dikko who received them noted the commitment of KASUPDA …
Read More »Sabo GRA Mourns Zone D Chairman
The Tsaunin Kura GRA Residents Association (Sabo GRA), Chikun Local Government Area of Kaduna metropolis has announced the death of the Chairman Zone D of the community, Mr. Emmanuel Tagwai. A statement signed by the Executive Public Relations Officer (EPRO) of the community, Okpani Jacob Onjewu Dickson, dated Sunday September …
Read More »APC FINISHES PDP AND NNPP IN GORONYO SOKOTO STATE
As Nigeria is gearing up for the commencement of campaigns for various elective positions, several members of the People’s Democratic Party (PDP) and New Nigeria People’s party (NNPP) on Saturday abandoned their parties for the All Progressives Congress (APC) in Goronyo local Government Area of Sokoto State. …
Read More »