Home / News (page 212)

News

GOBARA TA KONE MAKARANTAR LIMAN SA’IDU FUNTUWA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BAUANAN da muke samu daga cikin garin Funtuwa Jihar Katsina sun tabbatar mana cewa wata mummunar Gobara ta Kone kusan dukkan shahararriyar  makarantar Liman Sa’idu da ke Unguwar Dutsen reme. Ita dai wannan makarantar ta Liman Sa’idu Funtuwa ita ce ta farko da aka fara ginawa da …

Read More »

Buhari Ya Janye Haramcin Tuwita A Najeriya

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A cikin wata sanarwa daga bakin mai magana da yawun shugaban tarayyar Najeriy Malam Garba Shehu, ya sanar da cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya janye haramcin da aka Sanya wa shafin Tuwita a baki dayan kasar. Kamar yadda aka sanar cewa a cikin wannan wata na Janairu …

Read More »

ZAMFARA PDP AND SCARY GUILT OF SHAME

  By Yusuf Idris Gusau It has been weeks of crises of confidence among principal officers and indeed supporters of the People’s Democratic Party since the defection of Bello Matawalle out of the party mid last year. The exit of the Governor is no doubt a big blow to the …

Read More »