Press Statement 8th June 2021 All Media Organisations Sequel to our complaint letter to the Commissioner of Police, Bauchi State Command on 7th June, 2021 at the Abubakar Tafawa Balewa stadium, the Bauchi State Council of the Nigeria Union of Journalists (NUJ) and the Bauchi State Police Command …
Read More »Zulum Opens Health Centre, Technical College in Chibok; Inspects 500 Houses in Damboa
… Passes Three Nights in Chibok, Damboa, Askira In continuation of his tour of southern Borno, Governor Babagana Umara Zulum on Tuesday commissioned a Government Technical College and a primary healthcare centre in Mbalala village of Chibok Local Government Area. Zulum departed Maiduguri on …
Read More »Gwamna Zulum Ya Rabawa Iyalai Dubu 40,000 Kayan Abinci Da Naira Miliyan 125.5 A Damboa
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum a ranar Talatar da ta gabata ne ya rabawa iyalai da suka kai dubu 40,000 a garin Damboa Damboa abinci da makudan kudi naira miliyan 125.5 a hedikwatar karamar hukumar Damboa da ke yankin Kudancin Jihar Borno. Ziyarar Gwamnan ta zo …
Read More »Batun Zaman Lafiya Harka Ce Da Ta Shafi Kowa – Mai Mala Buni
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe kuma shugaban Kwamitin rikon jam’iyyar APC Mai Mala Buni ya bayyana cewa ya dace jama’a su daina mancewa da batun zaman lafiya al’amari ne da ya shafi kowa. Mai Mala Buni ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa da kafar Talbijin ta Farin …
Read More »GOVERNOR BADARU APPOINTS 2 MEDIA AIDS
Governor Muhammad Badaru Abubakar has approved the appointment of Alhaji Habibu Nuhu Kila as Special Adviser to the Governor on Media and Public Relations. In a statement Signed by Ismaila Ibrahim Dutse Public Relations Officer Office of the Secretary to the Government of Jigawa State, made available to …
Read More »Na Karu Kwarai Da Abin Da Bankin Nexim Ke Yi – Mustapha Habib
Imrana Abdullahi Alhaji Mustapha Habib dan kasuwa ne da ke shugabancin kamfanin Dutse Granite,ya bayyana irin yadda Bankin Nexim ke yi na fadakarwa domin masu shigowa da fitar da kaya kasashen waje abin a ya ba ne kasancewa hanyar karuwa ce kamar yadda shi da kansa ya karu da taron …
Read More »Mune Kan Gaba Wajen Daukar Ma’aikata – Dangote
Mustapha Imrana Abdullahi ….Bayan Gwamnati Sai Kamfanin Dangote Rukunin kamfanonin Dangote ya bayar da gagarumar gudunmawarsa wajen ci gaban tarayyar Nijeriya sakamakon bunkasa tattalin arzikin kasar da kuma samar da aikin yi ga dimbin jama’a. Alhaji Ahmed Hashim ne ya bayyana hakan lokacin da ya wakilci babban Daraktan kamfanonin rukunin …
Read More »We Are Highest Employers Of Labour After Gov’t, Says Dangote
From Our Correspondent In Kaduna The Dangote group of companies has contributed a greater part of the nation’s Gross Domestic Product (GDP) as well as employing the highest number of workforce in the country, Alhaji Ahmed Hashim. Alhaji Ahmed Hashim who represented the General Executive Director …
Read More »Kungiyar Kwadago, Yan Najeriya Sun Yaba Wa Ahmad Musa Dan Giwa
Mustapha Imrana Abdullahi Yayan kungiyar Kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna tare da daukacin yan Najeriya sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda shugaban Bankin bayar da lamunin gina wa, gyaran gidaje na kasa mazayyani Ahmad Musa Dan Giwa saboda ci gaban da ya kawo ma kasa. Shugabannin kungiyar kwadagon …
Read More »In Damboa: Zulum shares food, N125.5m cash to 40,000 families
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum on Tuesday shared food items and N125.5m cash to over 40,000 families in Damboa, headquarters of Damboa Local Government in the southern part of the State. The Governor’s visit came two days after the dreaded insurgents made an attempt to infiltrate the town. …
Read More »