….A hana yawon barace – baracen kananan yara a duk fadin Najeriya DAGA IMRANA ABDULLAHI DAN takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya Honarabul Muhammad Ali ya bayyana yankin arewacin Najeriya a matsayin wurin da ke zaune kara zuba ba tare da samun shugabannin da za su yi masa jagoranci …
Read More »KATIN ZABE YA FI BINDIGA – ALIYU WAZIRI
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana katin zabe da cewa wani muhimmin makami ne da ya fi karfin bindiga. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna kuma Dujuman Buwari da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da kafar yada bidiyo …
Read More »AIKI JAWUR YA SAMU YAN SIYASA A NAJERIYA – ALIYU WAZIRI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Wani fitaccen dan siyasa mai kokari wajen inganta rayuwar al’umma Kwamared Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna da ake yi wa lakabi da dan marayan Zaki, ya fito fili ya bayyana cewa akwai babban aikin da ya samu yan siyasa kuma aiki ne Ja Jawur a …
Read More »YA DACE DAN TAKARAR PDP YA FITO DAGA YANKIN AREWA – GWAMNA TAMBUWAL
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Aminu Waziri Tambiwal, ya bayyana cewa lokaci ya yi da jam’iyyar PDP za ta tsayar da dan takarar shugaban kasa daga arewacin Najeriya. Aminu Waziri Tambuwal ya bayar da cikakken lisaafin da ya tabbatar da cewa ya dace PDP ta natsu ta tabbatar …
Read More »SULHU ALKAIRI NE – YUSUF DINGYADI
BOLA Tinubu da yaronsa na siyasa Rauf Aregbesola sun dai dai ta da juna, sun amince da yi wa juna uzuri saboda manufa ta ci gaban yankinsu bayan shugabanni da sarakuna na kabilar Yarbawa sun shiga tsakani a asirce da baiyane. Hakan na faruwa a dai-dai lokacin da …
Read More »MUNA SON GWAMNATI TA KARE MARTABA DA MUTUNCIN AREWA – GAMAYYAR MASU YUNKURI
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI An yi kira ga Gwamnatin tarayyar Najeriya da ta kokarta wajen kula da kare martaba da mutuncin kafafen yada labarai da suke a yankin arewacin Najeriya. Wannan kiran ya fito ne daga gangamin gamayyar masu yunkurin kula da kare martaba da mutuncin yankin arewacin Najeriya masu suna …
Read More »SHUGABAN KARAMAR HUKUMAR KADUNA TA AREWA YA GABATAR DA KASAFIN KUDIN SHEKARAR 2022 NA KUDI N4.7BN GA KANSILOLINSA
Shugaban zartarwa na karamar hukumar Kaduna ta Arewa, Hon. Mukhtar Lawal Baloni ya sabunta tsarin majalissar kananan hukumomi tare da gabatar da kudi naira biliyan bakwai da digo (N4.7bn) na kasafin kudin shekara ta 2022 ga ‘yan majalisar domin amincewa. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »Ma’aikatan Gwamnati Ne Suka Koyawa Yan Siyasa Satar Kudin Gwamnati – Nasdura Ashir Sherif
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kwamitin amintattu na gamayyar kungiyoyin arewacin Najeriya da ke fafutukar fadakarwa da kwato yancin mutanen arewacin tarayyar Najeriya Dokta Nasdura Ashir Sherif, ya bayyana cewa tun asali ma’aikatan Gwamnatin Najeriya ne suka koyawa yan siyasa yadda ake satar dukiyar yan kasa domin son ciziya kawai. …
Read More »Senator Abu Ibrahim Bai Yi Taro Da Dattawan Arewa Domin Asiwaju Bola Tinubu Ba
Mustapha Imrana Abdullahi A wani rubutun da ake yadawa da bashi da tushen wanda ya rubuta shi kuma babu wanda ya Sanya masa hannu da ke tabbatar da cewa labarin karya ne ake yadawa a kafar Sada zumunta da WhatsApp, da ake yada cewa wai Sanata …
Read More »Barnar Da Obasanjo Ya Yi Wa Arewacin Najeriya Sai An Shekara 100 Ba A Gyara Ba – Mahadi
Mustapha Imrana Abdullahi Wani Fitaccen dan kasuwa kuma mai fafutukar kare hakkin jama’a dan asalin Jihar Katsina mazaunin Kaduna Dokta Mahadi Shehu, shugaban kamfanin rukunin kamfanonin Dialque, ya bayyana irin Barnar da Obasanjo ya yi wa yankin arewacin Najeriya da cewa sai yan arewa sun yi shekaru Dari (100) ba …
Read More »