Mustapha Imrana Abdullahi Wani Fitaccen dan kasuwa kuma mai fafutukar kare hakkin jama’a dan asalin Jihar Katsina mazaunin Kaduna Dokta Mahadi Shehu, shugaban kamfanin rukunin kamfanonin Dialque, ya bayyana irin Barnar da Obasanjo ya yi wa yankin arewacin Najeriya da cewa sai yan arewa sun yi shekaru Dari (100) ba …
Read More »Gwamnonin Arewa Sun Yi Watsi Da Bukatun Gwamnonin Kudancin Najeriya
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnonin arewacin Najeriya Goma sha tara (19) sun bayyana yin watsi da bukatun da suke kokarin neman wai sai a ba su damar samar da shugaban kasa a zabe mai zuwa. Gwamnonin na Arewa sun bayyana hakan ne a karshen wani babban taron da suka yi tare …
Read More »2023: Mun Amince Da Kalaman Kungiyar Dattawan Arewa, Cewa Shugabanci Ya Ci Gaba Da Zama A Arewa
Mustapha Imrana Abdullahi Gamayyar kungiyoyin fafutukar kare muradun mutanen arewacin Najeriya, CNG sun bayyana goyon bayansu da irin kalaman kungiyar Dattawan arewacin Najeriya ke yi, ta hannun mai magana da yawun kungiyar, Dokta Hakeem Baba – Ahmad cewa yankin arewacin Najeriya zai yi amfani da karfin kuri’ar da yake da …
Read More »2023 : Arewacin Najeriya Ba Na Sayarwa Ba Ne – Dattawan Arewa
Mutanen Yankin Arewacin Najeriya Ba Na Sayarwa Ba Ne – Dokta Hakeem Baba Ahmed
Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar yankin arewacin Najeriya sun bayyana ra’ayinsu game da batun zaben shekarar 2023 mai zuwa, inda suka fara cewa duk masu tunanin za su iya sayen kuri’ar mutanen yankin su na ba ta wa kansu lokaci ne domin yankin ba na Sayarwa ba ne. Bayanin hakan ya …
Read More »Shugabannin Arewa Ne Matsalar Yankin – Gwamna Matawalle
Daga Imrana Abdullahi Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, ya bayyana a fili a wajen wani babban taron Shekara shekara na kungiyar marubuta a kafofin yada labarai mai su na ( Arewa Media Writers) da aka yi a garin Kaduna cewa shugabannin arewa ke da alhakin matsalar tsaron da ya …
Read More »‘Ba Zamu Rufe Baki Mu Kauda Kai, Yan Arewa Suna Cikin Bala’i Don Kwadayin Mulki A 2023, Inji Gwamna Zamfara, Bello Mutawalle
Lokaci ya yi da yan arewa za su dawo su yi wa kansu karatun ta natsu, a ajiye kiyayya, hassada, kwadayi da tsoro tsakanin juna a fuskanci babbar barazanar da ke kara raba makomar arewa; wato sha’anin tsaro, talauci da lallaci. Dattawan Arewa da masu rike da madafun iko da …
Read More »Lamarin Tsaro Na Kara Tabarbarewa A Arewa – Solomon Dalung
Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon ministan Wasanni Barista Solomon Dalung ya koka game da irin matsalar tsaron da ke addabar arewacin Nijeriya wanda sakamakon hakan ake kara samun tabarbarewar al’amura. Solomon Dalung ya bayyana hakan ne lokacin da ya kaiwa Shaikh Dahiru Usman Bauchi Ziyarar da ya saba kaiwa a duk …
Read More »Gwamnonin Arewa Sun Jinjinawa Matasan Arewa
Gwamnonin Arewa Sun Jinjinawa Matasan Arewa Imrana Abdullahi Shugaban Kungiyar Gwamnonin Arewacin tarayyar Nijeriya Gwamnan Jihar Filato Mista Simon Bako Lalong, ya bayyana irin farin ciki da jin dadin da Kungiyoyin matasan Arewacin tarayyar Nijeriya suka nuna karkashin jagorancin Nastura Ashiru Sharif. Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da …
Read More »Kungiyar Gwamnonin Arewa Sun Yi Kira A Bincika Zargin Da Obadiah Mailafiya Ya Yi
Imrana Abdullahi Kungiyar Gwamnaonin arewacin tarayyar N8jeriya sun yi kira da a tabbatar da gudanar da bincike a game da irin zargin da Dokta Obadiah Mailafiya ya yi cewa wani daga cikin mambobinsu na cikin kwamandosjin kungiyar Boko Haram. Kungiyar acikin wata takardar da ta fitar mai dauke da sa …
Read More »