…A cikin wadansu kalamai da bangarori biyu na Gwamna Matawalle na Zamfara da kuma shugaban hukumar Efcc suka yi wa Juna ya sa muka yi maku tsakure a kan kalaman nasu kamar yadda suka gudana. Gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya zargi shugaban hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa, da …
Read More »MUNA SON GWAMNA MATAWALLE YA RIKE MUTANEN KAUYUKA – MUTANEN BIRNIN MAGAJI
...A Guji Butulci Da Cin Amana Daga Imrana Abdullahi WATA gamayyar al’ummar mutanen kauyukan da suka fito daga Jihar Zamfara sun yi kira ga Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle da ya tabbatar ya rike mutanen Kauyuka da hannu biyu domin samun nasara. Mutanen da suka fito daga Kauyukan …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Gwangwaje Yan Kungiyar Shehi/ Matawalle Da Kyautar Motoci 17
….SHUGABANNIN MATAN PDP SUN KOMA APC A JIHAR ZAMFARA Daga Imrana Abdullahi Sakamakon nuna jindadi da kokarin ficewar da shugabannin matan jam’iyyar PDP reshen Jihar Zamfara suka yi yasa Gwamnan Jihar ya gana da shugabancinsu karkashin Madina Shehu sakamakon kokarin dawo wa APC da suka yi. Hajiya Madina Shehu ce …
Read More »GOV MATAWALLE RECEIVES APC RECONCILIATION GROUP
Governor Bello Mohammed (Matawallen Maradun, Shattiman Sakkwato) has received Matawalle/Shehi Amalagamated Group (MASANG) who were in his office to brief him of their milestone reconciliation move aimed at cementing all segments of the Party faithfuls in the state In a statement Signed by Zailani Bappa Special Adviser Public Enlightenment, …
Read More »ZAN CI GABA DA KARE MARTABA DA MUTUNCIN MUTANEN JIHAR ZAMFARA – GWAMNA MATAWALLE
….Tawagar Gwamnan Zamfara Ta Sauka Abuja DAGA IMRANA ABDULLAHI GWAMNAN Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle ya kara jadda kudirinsa na kare martaba da mutuncin al’ummar Jihar Zamfara a duk inda suke a fadin duniya. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin mai bashi shawara a kan harkokin hulda da …
Read More »BURIN MU SARKIN SHANU DA MATAWALLE KAWAI
Kowama ya faɗi, idan dai matawalle ya koma,Kowama ya faɗi idan Sarkin Shanu ya zama shugaban karamar hukumar Shinkafi. Al’ummar Jahar Zamafar da kuma al’ummar ƙaramar hukumar mulkin shinkafi za su yi mamaki cewar da nayi kowa ya faɗi idan dai matawalle da sarkin Shanu suka ci zaɓe,dalilina a nan …
Read More »Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Gwamnan Jihar Zamfara
APC SAK MATAWALLE GA ZAƁINMU SARKIN SHANUN SHINKAFI MUKE SO Daga Honarabul Abubakar Lauwali kaura Shinkafi Zuwaga mai girma Gwamnan Jahar Zamfara Shatiman Daular Usmaniyya khadimul ƙur’an, Dokta Bello muhammad matawalle ardenB Qasar Hausa. Daga matasa da Dattawan ƙaramar hukumar mulkin shinkafi bisa jinjina da kuma sosayya da ƙauna da …
Read More »ZAMFARA APC IS STRATEGIZING TOWARDS SUCCESSFUL 2023 ELECTIONS
The Zamfara state All Progressives Congress APC has today met with another set of its loyalists hitherto supporters of Sen. Kabiru Garba Marafa from Zamfara North Senatorial District in order to fine tune majors to further win more support that will see to the total victory of the party …
Read More »APC HOLDS MINI DELEGATES CONGRESSES IN ZAMFARA
Zamfara state chapter of the All Progressives Congress, APC, has today smoothly held its mini congresses for the election of Local Government, State and National delegates. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State made available to newsmen revealed that The …
Read More »GWAMNATIN MATAWALLE NA DA ALKIBLA – DOKTA SULEIMAN SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI An bayyana Gwamnatin Muhammadu Bello Matawalle na Jihara Zamfara da cewa gwamnati ce mai Alkibla da kowa ya san inda ta Dosa a duk fadin duniya baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan hulda da kasashen waje da kuma yin yarjejeniya …
Read More »