Home / Tag Archives: Kaduna (page 15)

Tag Archives: Kaduna

Bandits raid villages, kill 32 in Kajuru LGA.

  – KDSG debunks reports of aerial attack by terrorists. – NAF helicopter arrived to engage bandits.     The Kaduna State Government received initial reports from security agencies, that bandits attacked the villages of Dogon Noma, Ungwan Sarki and Ungwan Maikori in Kajuru local government area on Sunday. According …

Read More »

AN KADDAMAR DA SHUGABANNIN KUNGIYAR NAMCON A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI A kokarin da kungiyar koyawa jama’ a Noman zamani ta kasa (National Agricultural Mechanization Cooperative Society) NAMCON ke yi domin bunkasa tattalin arzikin kasa kungiyar ta kaddamar da shugabannin ta da za su rike ragamar al’amuran a Jihar Kaduna. Kamar yadda shugaban NAMCON na kasa Dokta Aliyu …

Read More »

ZAN HADA KAN YAN NAJERIYA – BUKOLA SARKI

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Sanata Dokta Abubakar Bukola Sarki ya tabbatarwa masu zaben tantakarar shugaban kasa (deliget) a Jihar Kaduna cewa in sun bashi damar ya zama dan takarar har nasara ta samu ya zama shugaban Najeriya zai hada kan daukacin yan Najeriya …

Read More »

ZAN MAGANCE MATSALAR TSARO A NAJERIYA – WIKE

….Ya Ba Yan Gudun hijira Tallafin Naira Miliyan Dari Biyu A Kaduna MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Gwamnan Jihar Ribas Mista Nyeson Wike ya bayyana cewa babban kudirinsa in zama shugaban tarayyar Najeriya shi ne ya magance matsalar tsaron da ke addabar kasar a matakin farko. Nyeson Wike ya bayyana hakan ne …

Read More »

AN RANTSAR DA SHUGABANNIN KUNGIYAR KANSILOLI A KADUNA

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI Shugaban kungiyar shugabannin kananan hukumomi na Jihar Kaduna Alhaji Abubakar Buba shugaban karamar hukumar Lere ya bayyana kungiyar Kansiloli a matsayin kashin bayan Dimokuradiyya. Abubakar Buba ya bayyana hakan ne a wajen Rantsar da shugabannin kungiyar Kansiloli ta kasa reshen Jihar Kaduna da aka yi a dakin …

Read More »