Mustapha Imrana Abdullahi Gidauniyar tunawa da marigayi Sa Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato sun bayyana cewa za su yi taron lacca da Karrama wadansu mutane karo na 7 da ake yi shekara shekara. Manajan Daraktan gidauniyar Injiniya Abubakar Gambo Umar ne ya bayyana hakan a lokacin da ya kai ziyara cibiyar …
Read More »NOK University To Roll Out Admission With 15 Courses — Official
By Salisu Sani-Idris The NOK University, Kachia, Kaduna State has roll out 2020/2021 academic session with 15 science oriented courses to equip prospective graduates with requisite skill needed for national develoment. In a statement released by Mr Adamu Marshal on behalf of the University, on Monday in Abuja stated the …
Read More »THE 7th SIR AHMADU BELLO MEMORIAL FOUNDATION ANNUAL LECTURE TO HOLDS SATURDAY
The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation will hold its 7th annual Sir Ahmadu Bello Memorial Lecture on Leadership and Good Governance tagged “Covid- 19: Way Forward for Northern Nigeria Economy”. In a statement Signed by Engr Abubakar Gambo Umar MD/CEO Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation, made available to …
Read More »Shugaban Rundunar Sojojin Kasa Na Nijeriya Ibrahim Attahiru Ya Rasu
Shugaban Rundunar Sojojin Kasa Na Nijeriya Ibrahim Attahiru Ya Rasu Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Iihar Kaduna na cewa Allah ya yi wa shugaban rundunar sojan kasa na tarayyar Nijeriya Ibrahim Attahiru rasuwa. Bayanan da muka tattara na cewa ya rasu ne sakamakon wani hadarin jirgi a …
Read More »Rusau: An Yaudare Mu Ne – Yan Kasuwar Unguwar Shanu
Rusau: An Yaudare Mu Ne – Yan Kasuwar Unguwar Shanu Mustapha Imrana Abdullahi Wasu daga cikin yan kasuwar da ke neman abinci a cikin kasuwar unguwar Shanu Kaduna sun shaidawa manema labarai cewa su na zargin masu shugabanci a wannan kasuwa da yi masu shigo shigo ba zurfi har suka …
Read More »The Committee for the defence of human rights (CDHR) kaduna State Condemns the attack on NLC in kaduna.
The Committee for the defence of human rights (CDHR) kaduna State Condemns the attack on NLC in kaduna. The leadership of the Committee for the defence of human rights (CDHR) in kaduna state has condemned the attack on NLC members during peaceful Demonstrations in the state and also El- rufai …
Read More »Yan Kungiyar Kwadago Sun Janye Yajin Aiki A Kaduna
Yan Kungiyar Kwadago Sun Janye Yajin Aiki A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Yayan kungiyar Kwadago ta kasa a tarayyar Nijeriya sun bayar da sanarwar janye yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da suke yi a Kaduna. Bayanin hakan ya fito ne daga bakin shugaba da mataimakinsa Kwamared Ayuba Wabba da …
Read More »Ba Mu San An Kori Kowa Aiki Ba – Ishaku Yakubu
Ba Mu San An Kori Kowa Aiki Ba – Ishaku Yakubu Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar ma’aikatan Jinya da unguwar tsoma ta kasa reshen Jihar Kaduna Ishaku Yakubu, ya bayyanawa manema labarai a Kaduna cewa su a matsayinsu na masu aikin Jinya da unguwar tsoma a Jihar Kaduna da suka …
Read More »An Yaudare Mu Ne – wadansu Mata
An Yaudare Mu Ne – wadansu Mata Mustapha Imrana Abdullahi Wadansu tarin mata da aka kwaso domin su kalubalanci gangamin yayan kungiyar kwadago ta kasa da take yi a Jihar Kaduna sun bayyanawa jami’an tsaro cewa yaudararsu aka yi da nufin za a yi taron siyasa ne, amma sai da …
Read More »Za Mu Fito Kamar Tururuwa A Gobe – Yan Kwadago
Za Mu Fito Kamar Tururuwa A Gobe – Yan Kwadago Mustapha Imrana Abdullahi Yayan kungiyar Kwadago ta kasa a tarayyar Nijeriya sun bayyana cewa duk da irin abin da ya faru na kai wa yayan kungiyar tare da shugabanninsu na kasa hari a garin Kaduna za su fito kamar …
Read More »
THESHIELD Garkuwa