Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci, shaikh Dahiru Usaman Bauchi ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi da su rungumi allurar Rigakafin maganin cutar Korona domin samun ingantacciyar lafiya. Malamin addinin musuluncin ya yi wannan kiran ne a gidansa lokacin wata ziyarar bude bakin da wata kungiyar yan jarida …
Read More »An Mika Daliban Makarantar Afaka 27 Ga Iayayensu
An Mika Daliban Makarantar Afaka 27 Ga Iayayensu Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda bayani ya gabata a tun shekaran jiya cewa cikin hukuncin Allah daliban makarantar Koyar da aikin Gona da al’amuran Gandun daji sun samu kubuta daga hannun yan bindigar da suka sace su a wani Dare cikin harabar …
Read More »Troops rescue 13 kidnapped persons from bandits after fierce gun duel in Chikun LGA
Troops have reported the rescue of 13 kidnapped persons from bandits in Gwagwada, Chikun local government area. The 13 citizens, originally from Dutse, went to work at a farm called Tanadi Farm, which is located around Bakin Kasuwa in Gwagwada general area of Chikun LGA. They were attacked by …
Read More »A Gaggauce : An Sako Daliban Makarantar Aikin Gona Ta Afaka Su 27
A Gaggauce : An Sako Daliban Makarantar Aikin Gona Ta Afaka Su 27 Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga majiya mai tushe na cewa ya zuwa yanzu an sako daliban makarantar koyon aikin Gona da Gandun Daji da ke karkashin ma’aikatar muhalli ta tarayya da suka kwashe kusan …
Read More »Journalists And Social Workers Amongs Sheik Zakzakys Largess Beneficiaries For Sallah
Journalists And Social Workers Amongs Sheik Zakzakys Largess Beneficiaries For Sallah From The Shield online Reporter The leader of Islamic Movement in Nigeria, IMN, Sheik Ibraheem El Zakzakky on Sunday Morning brought succor to thousands of Kaduna ctizens by distributing food items and cash donations to mark the up coming …
Read More »Ba Mu Goyon Bayan Korar Ma’aikata – Yan Kwadago
Ba Mu Goyon Bayan Korar Ma’aikata Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar kwadago ta kasa reshen Jihar Kaduna Kwamared Ayuba Magaji Suleiman ya bayyana cewa su a matsayinsu na yayan kungiyar kwadago ba su amince da irin yadda Gwamnatin Jihar Kaduna ke korar ma’aikata. Kwamared Aliyu Magaji Suleiman ya shaidawa manema …
Read More »Jirgin Kasa Ya Yi Hadari A Kaduna
Imrana Abdullahi Sakamakon matsalar sace madaurai da Takalman da ke rike da karafunan titin Jirgin kasa a dai dai unguwar Kanawa cikin garin Kaduna ya haifar da watsewar Taragon Jirgi guda hudu daga cikin sha biyar na kayan bututun ruwa da Jirgin ya dauko daga Tashar Jirgin ruwan Apapa …
Read More »Zan Samar Da Ingantacciyar Kasuwar Cinikin Citta Ta Zamani A Jaba – Godfrey Gayya
Zan Samar Da Ingantacciyar Kasuwar Cinikin Citta Ta Zamani A Jaba – Godfrey Gayya Imrana Abdullahi Mai neman jam’iyyar PDP ta tsayar da shi takarar shugabancin karamar hukumar Jaba a Jihar Kaduna Honarabul Godfrey Gayya ya bayyana cewa idan ya lashe zabe zai gina katafariyar kasuwar cinikin Citta …
Read More »Bandits interrupted a deal with my daughter- Father of slain varsity student
Bandits interrupted a deal with my daughter- Father of slain varsity student ….as Dorathy was buried amidst tears From Our Reporter In Kaduna As the slain Greenfield Uninversity student, Dorathy Tirnom Yahonna was buried in Kaduna on Wednesday amidst tears, her father, Mr Yohanna S Meck said that, bandits …
Read More »Gaskiya Foundation, Provides Food Aid To Orphans, Communities In Kaduna
Gaskiya Foundation, Provides Food Aid To Orphans, Communities In Kaduna By Usman Nasidi; Kaduna. In an effort to meet the organisation’s goals and objectives of it association by supporting communities and less privileged, the group Gaskiya Dokin Karfe Foundation (GDKF), has distributed food Items to orphans and …
Read More »