Mutane Na Kara Nutsewa Cikin Wahala A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wakilinmu ya zagaya cikin garin Kaduna, ya ganewa idanunsa tare da tambayar al’umma halin da suka shiga ciki sakamakon matsalar da yajin aikin gargadi na kwanaki biyar da uwar kungiyar kwadago ta kasa ke gudanarwa a Jihar …
Read More »Ina Jiran Su Kama Ni – Wabba
Ina Jiran Su Kama Ni – Wabba Shugaban kungiyar kwadago ta kasa kwamared Ayuba Wabba ya shaidawa wasu yan jarida da suka kutsa cikin jerin Gwanon masu Zanga zangar da ake a Kaduna cewa ya na jiran duk wanda ke son ya kamashi kamar yadda Gwamnan Jihar Kaduna ya rubuta …
Read More »Yajin Aikin Yan Kwadago Ya Gurgunta Sufuri,Bankuna Da Aikin Gwamnati A Kaduna
Yajin Aikin Yan Kwadago Ya Gurgunta Sufuri,Bankuna Da Aikin Gwamnati A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Al’amuran harkokin Sufurin Jirgin Sama, Kasa da kuma ayyukan Bankina da ma’aikatan Gwamnati duk sun gurgunce a Jihar Kaduna baki daya. Hakan kuwa ya faru ne sakamakon irin halin da al’amura suka kasance tsakanin Gwamnatin …
Read More »EID EL- FITR : GOVERNOR MATAWALLE CALLS FOR INTENSIVE PRAYERS TO END BANDITRY, ASSURED CIVIL SERVANTS OF JOB SECURITY
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON ( Shattiman Sakkwato) has assured the state’s civil servants that in spite of dwindling resources characterized by impact of COVID-19 Pandemic on global economy and banditry activities in the state, his administration will not take decisions that will be detrimental …
Read More »Eid-el-Fitr: Zailani Congratulates Muslims, Calls For Intensified Prayers To Counter Insecurity
The Chairman of the Northern Speakers Forum/Speaker Kaduna State House of Assembly, Rt. Honourable Yusuf Ibrahim Zailani has congratulated Muslims on the successful completion of the Month of Ramadan and the Eid-el-Fitr celebration that accompanies it. He expressed this in a statement signed by his SA Media and Publicity, …
Read More »Kaduna State Workers To Grounded All Activities For Five Days
From Our Reporter In Kaduna Nigeria Labour Congress Kaduna State Council has resolved to ground all activities for five days as proposed by the National Headquarters to serve as warning strike for the sacking of over four thousand workers in the state. In a statement signed by …
Read More »Shaikh Dahiru Bauchi Ya Shawarci Al’ummar Musulmi Su Yi Rigakafin Korona
Mustapha Imrana Abdullahi Sanannen Malamin addinin musulunci, shaikh Dahiru Usaman Bauchi ya yi kira ga daukacin al’ummar musulmi da su rungumi allurar Rigakafin maganin cutar Korona domin samun ingantacciyar lafiya. Malamin addinin musuluncin ya yi wannan kiran ne a gidansa lokacin wata ziyarar bude bakin da wata kungiyar yan jarida …
Read More »An Mika Daliban Makarantar Afaka 27 Ga Iayayensu
An Mika Daliban Makarantar Afaka 27 Ga Iayayensu Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda bayani ya gabata a tun shekaran jiya cewa cikin hukuncin Allah daliban makarantar Koyar da aikin Gona da al’amuran Gandun daji sun samu kubuta daga hannun yan bindigar da suka sace su a wani Dare cikin harabar …
Read More »Troops rescue 13 kidnapped persons from bandits after fierce gun duel in Chikun LGA
Troops have reported the rescue of 13 kidnapped persons from bandits in Gwagwada, Chikun local government area. The 13 citizens, originally from Dutse, went to work at a farm called Tanadi Farm, which is located around Bakin Kasuwa in Gwagwada general area of Chikun LGA. They were attacked by …
Read More »A Gaggauce : An Sako Daliban Makarantar Aikin Gona Ta Afaka Su 27
A Gaggauce : An Sako Daliban Makarantar Aikin Gona Ta Afaka Su 27 Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga majiya mai tushe na cewa ya zuwa yanzu an sako daliban makarantar koyon aikin Gona da Gandun Daji da ke karkashin ma’aikatar muhalli ta tarayya da suka kwashe kusan …
Read More »
THESHIELD Garkuwa