Sponsoring Sports Is Our Culture At GAC – Top automobile company, GAC has given assurance that they will keep supporting sporting activities in Nigeria, because it is their culture. General Manager Commercial of GAC Motors, Jubril Arogundade expressed this when fielding questions from newsmen on Saturday in Kaduna, …
Read More »Al’ummar Igbo Za Su Gyara Nijeriya – Barista Christ Nnoli
Imrana Abdullahi Barista christ Nnoli, shugaban kula da walwala da jin dadin al’ummar Igbo na Jihar Kaduna kuma mataimakin shugaban Igbo na Jihohin arewa 19 ya bayyana cewa idan an ba al’ummarsa jagorancin Nijeriya za su ciyar da kasar tare da al’ummarta gaba kamar yadda aka sansu da bunkasa …
Read More »An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu
An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Dakatar da babban kansila a masarautar Zazzau wato wazirin Zazzau Alhaji Ibrahim Aminu. Takardar dakatarwar da babban kansilan an aike masa da ita ne daga ma’aikatar kula da harkokin kananan hukumomi da masarautun gargajiya a ranar Alhamis …
Read More »There Is Poor Nutrition System In Nigeria – Ex Emir Sanusi
As Nutrition Society of Nigeria said seven million Nigerians, suffered hunger in the second quarter of 2020, due to Covid-19, contributing to poor nutrition, former Emir of Kano, Muhammad Sanusi II, has expressed dismay over the poor nutrition status of Nigerians, especially among children. The former Emir, …
Read More »Shugaban NURTW Aliyu Tanimu Zariya Ya Kai Wa Sarkin Zazzau Ziyara
Shugaban kungiyar Direbobi ta kasa reshen Kaduna kwamared Alhaji Aliyu Tanimu Zariya, a lokacin da ya kai ziyarar taya murna ga mai martaba Sarkin Zazzau bisa matsayin Sarkin Zazzau na 19 da Allah ya bashi, a kwanan nan.
Read More »Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II
Hakika Balarabe Musa Ya Yi Wa Kasa Aiki – Mohammadu Sanusi II Mustapha Imrana Abdullahi Mai martaba tsohon Sarkin Kano Alhaji Muhammadu Sanusi II ya bayyana marigayi tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa a matsayin mutumin da ya bautawa kasa baki daya. Mai martaban ya bayyana …
Read More »SEMA Visits NUJ Kaduna
Kaduna State Emergency Management Agency SEMA, is to embark on agressive Media campaigns to prevent dry season disasters in the state. Executive Secretary of the Agency, Mallam Abubakar Hassan stated this while on a courtesy visit to the Kaduna State Council of the Nigeria Union of Journalists. …
Read More »Marigayi Balarabe Musa Mutum Ne Mai Gaskiya Da Aiki Tukuru Domin Ci Gaban Kasa
Imrana Abdullahi An Bayyana tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna marigayi Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, a matsayin mutum mai Gaskiya, Juriya da rikon Amana. Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kaduna Alhaji Lawal Sama’ila Yakawada ya bayyana hakan lokacin da yazo gaisuwar rasuwar marigayin a gidansa da ke layin Aliyu Turaki …
Read More »Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji
Hatta Wayar Hannunmu Sai Da Aka Kwace – James Bawa Magaji Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna Mista James Bawa Magaji ya bayyana cewa a lokacin da za su fita daga gidan Gwamnati hatta wayoyinsu na hannu da aka ba su domin yin aiki sai da aka karbe. …
Read More »Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ?
Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ? Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ya bayyana abin da Gwamnonin arewacin Nijeriya suka yi a matsayin abin kunya na rashin zuwa Sallar Jana’izar ta tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. Alhaji Yahaya Ji Sambo ne ya …
Read More »