Home / Tag Archives: Kaduna (page 40)

Tag Archives: Kaduna

There Is Poor Nutrition System In Nigeria – Ex Emir Sanusi

    As Nutrition Society of Nigeria said seven million Nigerians, suffered hunger in the second quarter of 2020, due to Covid-19, contributing to poor nutrition, former Emir of Kano, Muhammad Sanusi II, has expressed dismay over the poor nutrition status of Nigerians, especially among children.   The former Emir, …

Read More »

SEMA Visits NUJ Kaduna

  Kaduna State Emergency Management Agency SEMA, is to embark on agressive Media campaigns to prevent dry season disasters in the state.   Executive Secretary of the Agency, Mallam Abubakar Hassan stated this while on a courtesy visit to the Kaduna State Council of the Nigeria Union of Journalists.   …

Read More »

Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ?

Gwamnonin Arewa Sun Ji Kunya ? Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan jam’iyyar APC a Jihar Kaduna ya bayyana abin da Gwamnonin arewacin Nijeriya suka yi a matsayin abin kunya na rashin zuwa Sallar Jana’izar ta tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. Alhaji Yahaya Ji Sambo ne ya …

Read More »

An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna

An Kama Mutane Uku Da Ke Yada Bayanan Karya A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin kwamishinan kula da harkokin tsaro da al’amuran cikin gida Malam Samuel Aruwan sun yi nasarar kama wadansu mutane uku da suke yada bayanan karya wai za a kai hari a wani  …

Read More »

Allah Ya Yi Wa Alhaji Balarabe Musa Rasuwa

 Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu a halin yanzu daga cikin garin Kaduna na cewa tsohon Gwamnan tsohuwar Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa, ya rasu. Bayanin rasuwar tasa ya fito daga tsohon ssnatan yankin Kaduna ta tsakiya kwamared Shehu Sani da ya rubuta sanarwar mutuwar a shafinsa na tuwita …

Read More »