Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya yabawa rundunar sojojin saman Nijeriya bisa yadda suka tura jami’ansu zuwa yankin Kudancin Kaduna domin tabbatar da tsaro. Su dai wadannan jami’an tsaron sojojin sama yazo ne jim kadan bayan da rundunar sojan kasa suka kai jami’ansu Kafanchan a ranar satin …
Read More »El-Rufai lauds NAF deployment of Special Forces to Southern Kaduna
The Governor of Kaduna State, Malam Nasir Ahmad El-Rufai has commended the Nigerian Air Force for the deployment its Special Forces to the Southern Kaduna area of the state. The deployment of the Nigerian Air Force Special Forces is coming after its Nigerian Army counterparts arrived Kafanchan at the weekend. …
Read More »Muslim World League to construct multi-million naira hospital in Kaduna
The Saudi based Islamic organization, Muslim World League (MWL), under the leadership of it’s Secretary General, Dr Muhammad Bin Abdulkareem Al-Issa, is undertaking project of the construction of multimillion naira Hospital, Al-Madinat Al-Munawwara Hospital in Kaduna state. The Administrative Secretary of the organization Mr. Al-Amin Ahmad Hamza said while briefing …
Read More »Za A Bude Babbar Kasuwar Kaduna Gobe Alhamis
Imrana Abdullahi Kamar yadda zaku iya gani a cikin hoton da ke cikin labarin nan za a iya tabbatar da cewa tuni aka kammala shirye shiryen sake bude babbar kasuwar kaduna da ake kira Abubalar Gumi da ke tsakiyar birnin Kaduna. Ita dai wannan kasuwa an rufe ta ne tsawon …
Read More »Akwai Yuwuwar Sake Kakaba Dokar Kulle A Jihar Kaduna – El- Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa akwai yuwuwar sake kakaba wa Jihar Kaduna dokar kulle ta hana fita saboda kin bin ka’idojin hana yaduwar Cutar Korona. Gwamna Malam Nasiru, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da kafar yada labarai ta …
Read More »SOUTHERN KADUNA: IGP ORDERS FULL ENFORCEMENT OF CURFEW
·Enjoins Citizens to Cooperate With Security Agencies As part of efforts at restoring law and order in parts of Southern Kaduna affected by recent violence and other security challenges, the Inspector General of Police, IGP M.A Adamu, NPM,mni has directed the Commissioner of Police (CP), Kaduna State Police Command to …
Read More »Jama’a Foundation scales up measures to curb drug abuse, rape and other social vices
In a bid to curb the menace of drug abuse, rape and other social vices in Jama’a Local Government Area and its environs, a Community Based Organization “Jama’a Foundation” has organized a joint consultative meeting geared towards finding the lasting solution. Speaking at the meeting in Kafanchan, the Executive Chairman …
Read More »Ahmadu Bello Foundation Expresses Concern Over Killings In Kaduna State
PRESS STATEMENT ON INCESSANT KILLINGS IN KAJURU AND OTHER PARTS OF KADUNA STATE. The Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation expresses serious concern about the incessant butchery and bloodlettings in the southern Kaduna area of Kajuru and other parts of the state. Religion and ethnic reasons should never be justifications for …
Read More »Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 Sun Sace Mutane 20 A Kaduna
Rahotanni daga Jihar Kaduna n bayanin cewa sama da mutane 20 ne aka sace, aka kuma kashe mutum 1 a lokacin wani harin da aka kai a unguwar Danbushiya da ke wajen harabar rukuni gidaje na Millenium City, a karamar hukumar Chikun a Jihar Kaduna. Wani Shaidan gani da ido …
Read More »Al’Ummar Atyap Sun Yaba Wa El- Rufa’i Bisa Taron Zaman Lafiya
Imrana Abdullahi Shugaban kungiyar kabilar Atyap na kasa Furofesa Lucius I Bamaiyi ya yabawa Gwamnan Jihar Kaduna bisa yin taron tabbatar da zaman lafiya. Furofesa Lucius Bamaiyi ya bayyana hakan ne a wajen wani taron manema labarai da kungiyar ta yi a Kaduna, inda ya ce hakika sun ji dadin …
Read More »