Daga Marwana Kaduna Shugaban Jam’iyyar PDP reshen Jihar Kaduna Mista Felix Hassan Hyat ya bayyana wa dimbin yayan jam’iyyar a wajen taron da suka kira a babbar hesikwatar Jihar cewa ta yaya yayansu a yanzu suke tabbatar su ta yaya na daya zai zama na hudu? Kamar yadda ya bayyana …
Read More »Za’A Gina Dakin Rainon Yara A Makarantar Kawo
Daga Dan Kaduna Abdullahi Kwamishinan kula da ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Dakta Shehu Muhammad ya bayyana cewa za a gina ingantaccen dakin rainon yara a makarantar sakandare ta Kawo cikin garin kaduna. Kwamishina shehu Muhammad ya bayyana hakan ne a lokacin da shi da tawagarsa suka kai ziyarar gani da …
Read More »