Maryam Abacha American University of Nigeria (MAAUN) Kano, on Sunday, organized a magnificent Food Festival, featuring the best of local and foreign dishes, homemade pastries, music and dances as part of an effort to promote food culture and socialization among the students. The festival, which is the first of its …
Read More »Kano Stands Still As Asiwaju Comes Back Home
By Malam Muhammad Garba For those who are familiar with Nigeria’s political arithematics, Kano remains a major decider of who gets a smooth ride to Aso Rock. Little wonder (that) over the years, major contenders to the presidency always spend time and resources jostling for support from Kano, known as …
Read More »DANGOTE YA SAMAR DA MASU MILIYOYI NAIRA A KANO
Daga Imrana Abdullahi A kokarin kamfanin Dangote na ganin an Tallafawa al’umma domin kowa ya dogara da kansa kamfanin Sumunti na Dangote ya bayar da miliyoyin naira ta mutane biyar. Da yake jawabi a wajen bayar da Cekin kudi ga mutane biyar da suka samu nasarar lashe gasar, babban jami’in …
Read More »NAMCON Za Ta Yaye Dalibai Dubu 4,572 A Jihar Kano
DAGA IMRANA ABDULLAHI Hadaddiyar kungiyar masu Noman zamani ta kasa (NAMCON) kungiyar da ke kokarin Tallafawa mutasa domin su San dabarun dogaro da kawunansu karkashin jagorancin shugaban kungiyar na kasa Honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri, dan marayan Zaki, Santurakin Tudun wada Kaduna, Dujuman Buwari kuma hasken matasan Arewa tare da …
Read More »Ma’aikatar Yada Labarai Ta Samu Nasara
Bayan kammala gasar cin kofin da aka Sanya wa ma’aikatun Gwamnati a Jihar Kano, ma’aikatar yada labarai ta Jihar Jihar samu nasarar lashe kofin da aka Sanya a Gasar. Ga dai kofin a hannun kwamishinan ma’aikatar yada labarai ta Jiha Kwamared Muhammad Garba. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »ZAN CI GABA DA INGANTA RAYUWAR MARAYU DA MABUKATA – MATAWALLEN KAZAURE
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI DAN takarar Gwamnan Jihar Jigawa karkashin jam’iyyar PDP Alhaji Bashir Adamu (ofr) Matawallen Kazaure, da ake yi wa lakabi da Jumbo” ya bayyana harkar taimakawa marayu da marasa galihu da ke cikin al’umma a matsayin abin da zai ba muhimmanci domin a samu ingantar harkokin rayuwa baki …
Read More »KNSG sacks four officials over forgery, sale of landed properties, others
Kano state government has dismissed from service four staff of the state Bureau for Land Management for selling public landed properties, forging documents, issuing false cadastral information and falsification of official records. In a statement Signed by MALAM MUHAMMAD GARBA Hon. Commissioner for Information, Kano state and made …
Read More »Hon Alhassan Doguwa donates N10 to BUK
The Majority Leader at the House of Representatives, Hon. Alhassan Ado Doguwa has donated N5 million each to the Department of Mass Communication and its mother faculty as his widow’s might for being an alumnus. He donated the money at the venue of the 40th Anniversary of the Department …
Read More »YAYAN APC RESHEN JIHAR KANO SUN DAUKI MATAKAN SASANTAWA A TSAKANINSU
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Yobe shugaban kwamitin riko na Jam’iyyar APC da ke kokarin shirya babban zaben jam’iyyar na kasa, Honarabul Mai Mala Buni tare da Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Badaru Abubakar da kuma sauran manyan masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC sun zauna wani taron tattaunawa da …
Read More »AN DAKATAR DA YQJIN AIKIN DIREBOBIN BABURA MASU KAFA UKU A KANO
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI BAYANAN da muke samu daga Jihar Kano na cewa yayan kungiyar Direbobin da ke sana’ar tukin Babura masu kafa uku da ake kira Keke Nafef sun Dakatar da yajin aikin da suka fara tun ranar Litinin da ta gabata. Rahotannin da muke samu daga Jihar Kano na …
Read More »
THESHIELD Garkuwa