Home / Tag Archives: Katsina (page 14)

Tag Archives: Katsina

An Yi Zana’izar Wada Maida

 Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …

Read More »

GOVERNOR MASARI MOURNS WADA MAIDA

Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed profound sadness over the death of renowned journalist and Chairman of the Board of the News Agency of Nigeria (NAN). Describing Alhaji Wada Maida as “a close friend and associate”, Governor Masari said Nigeria had lost one of its finest citizens …

Read More »

Katsina Deputy Speaker Salutes To Kuwait

The Deputy Speaker of Katsina State House of Assembly, Hon Shehu Dalhatu Tafoki has commended the Embassy of Kuwait for providing food items and clothings for internally displaced persons camped in Faskari Model Primary School to mark the eid El kabir festival. The Deputy Speaker said the gesture would go …

Read More »

Yan Bindiga Sun Sace Mata 17 Tare Da Dimbin Dukiya

 Imrana Abdullahi Wasu mutanen da ke garin Zakka a karamar hukumar Safana cikin Jihar Katsina sun koka game da irin yadda Yan Bindiga suka zagaye garin a ranar Lahadin da ta gabata inda suka kwashe mata 17 da suka hada da yan mata da matan aure tare da wata karamar …

Read More »

Ina Son A Kaini Kara Kotu – Mahadi Shehu

Imrana Abdullahi Fitaccen dan kasuwa Alhaji Mahadi Shehu ya yi kira ga dukkan wanda yake gani ya fadi wani ABU dangane da badakalar kudin da ake yi a Jihar katsina bai gane ba da ya kai shi kara kotu domin a bi masa hakki a kotu. Mahadi Shehu ya bayyana …

Read More »

Za Share Dukkan Yan Ta’adda Baki Daya – Masari

 Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana cewa al’ummomin kananan hukumomi takwas da suke iyaka da Dajin rugu suna cikin halin zaman dar-dar, zullumi da rashin tabbas sakamakon yadda ‘yan ta’adda suke kai masu hare-hare da manyan bindigogi wanda ke zama sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi. Gwamnan ya bayyana …

Read More »