Imrana Abdullahi Jami’an tsaron yan Sanda a Jihar Katsina a ranar Alhamis sun tsare wani mutum da ya ce shi Insifekta ne da ke aiki a hukumar kula da shigi da ficin jama’a ta kasa tare da wadansu mutane biyar da aka samesu da Shanu 164 da ake zargin na …
Read More »An Yi Zana’izar Wada Maida
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna na Daya Daga cikin dimbin mutanen da suka halarci Jana’izar marigayi Alhaji Wada Maida Fitaccen dan Arewa na farko da ya nunawa mutanen Arewa cikakke kishi da kauna musamman a lokacin da aka nada shi ya shugabanci kamfanin dillancin labaran Nijeriya, inda ya dauki jama’a …
Read More »GOVERNOR MASARI MOURNS WADA MAIDA
Governor Aminu Bello Masari of Katsina State has expressed profound sadness over the death of renowned journalist and Chairman of the Board of the News Agency of Nigeria (NAN). Describing Alhaji Wada Maida as “a close friend and associate”, Governor Masari said Nigeria had lost one of its finest citizens …
Read More »Katsina Deputy Speaker Salutes To Kuwait
The Deputy Speaker of Katsina State House of Assembly, Hon Shehu Dalhatu Tafoki has commended the Embassy of Kuwait for providing food items and clothings for internally displaced persons camped in Faskari Model Primary School to mark the eid El kabir festival. The Deputy Speaker said the gesture would go …
Read More »PDP Ta Nada Ahmad Tarika Mataimakin Sakataren Yada Labarai Na Katsina
Imrana Abdullahi A wani lamarin da ke nuna irin gaskiya da aiki tukuru domin ci gaban karamar hukumar Funtuwa,Jihar katsina da kasa baki daya yasa shugabancin Jqm’iyyar PDP reshen Jihar katsina ya tabbatarwa Alhaji Ahmad Tarika da mukami mataimakin sakataren yada labarai na Jihar Katsina. Da yake bayyana hakan a …
Read More »Yan Bindiga Sun Sace Mata 17 Tare Da Dimbin Dukiya
Imrana Abdullahi Wasu mutanen da ke garin Zakka a karamar hukumar Safana cikin Jihar Katsina sun koka game da irin yadda Yan Bindiga suka zagaye garin a ranar Lahadin da ta gabata inda suka kwashe mata 17 da suka hada da yan mata da matan aure tare da wata karamar …
Read More »Yan Sanda Sun Tabbatar Da Mutuwar Mutane 5 Sakamakon Tashin Abin Fashewa A Katsina
Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane biyar yan gida daya sakamakon tashin wani abin fashewa da ya tashi a kauyen Yammama a karamar hukumar Malumfashi a Jihar Katsina. Mai.magana da yawun rundunar yan sandan SP Gambo Isa ne ya tabbatar da hakan Babban …
Read More »Ina Son A Kaini Kara Kotu – Mahadi Shehu
Imrana Abdullahi Fitaccen dan kasuwa Alhaji Mahadi Shehu ya yi kira ga dukkan wanda yake gani ya fadi wani ABU dangane da badakalar kudin da ake yi a Jihar katsina bai gane ba da ya kai shi kara kotu domin a bi masa hakki a kotu. Mahadi Shehu ya bayyana …
Read More »Za Share Dukkan Yan Ta’adda Baki Daya – Masari
Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana cewa al’ummomin kananan hukumomi takwas da suke iyaka da Dajin rugu suna cikin halin zaman dar-dar, zullumi da rashin tabbas sakamakon yadda ‘yan ta’adda suke kai masu hare-hare da manyan bindigogi wanda ke zama sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi. Gwamnan ya bayyana …
Read More »Katsina Government Approved The Purchase Of 30,000 Metric Tonnes Of Fertilizer
Katsina state government has approved for the purchase of 30,000 metric tonnes of fertilizer for sales to Farmers at subsidized rates. The commissioner of Budget and Economic Planning Alhaji Faruk Lawal Jobe told newsmen during a Press Briefing held after the state executive council meeting presided over by Governor Aminu …
Read More »
THESHIELD Garkuwa