Home / Tag Archives: Katsina (page 15)

Tag Archives: Katsina

Masari Locked Down Seven Local Government In Katsina State

Katsina State government has locked down seven of its 34 Local Government Areas as part of measures aimed at checking the spread of coronavirus. The council areas are Daura, Katsina, Batagarawa, Mani, Jibia, Dutsinma, and Safana. Governor Aminu Masari ordered the lockdown of Safana following a result from the Nigeria …

Read More »

Total Lockdown Batagarawa Inclusive – Masari

Katsina State Governor Aminu Bello Masari  has said that the total  lock down on the movement of people  to take effect this Tuesday  in Katsina will also cover Batagarawa local government area. The Governor hinted this  when he received the Director General of the Nigerria center for disease control- NCDC …

Read More »

Masari Ya Kafa Dokar Hana Fita A Birnin Katsina

Imrana Abdullahi Gwamna Aminu Bello Masari na Jihar Katsina ya bayyana kafa dokar hana fita a cikin birnin Katsina biyo bayan samun wadansu mutane biyu da cutar Covid – 19 da ake kira Korona bairus dokar dai za ta fara aiki ne daga karfe Bakwai na ranar Talata mai zuwa. …

Read More »

Masari Announced The Total Lockdown Of Katsina Metropolis

Governor Aminu Bello Masari has announced total lockdown of Katsina Metropolis after two people have tested positive for Covid-19 with effect from 7am on tuesday. Speaking during a press briefing, Governor Aminu Masari told newsmen at government house katsina that the number of people infected with Covid-19 had now reached …

Read More »

Masari Ya Rufe Kasuwannin Jihar Katsina

Daga  Imrana Abdullahi Sakamakon samun wani mutum guda dauke da kwayar cutar korona a garin Dutsinma, Gwamna Aminu Bello Masari ya bada umurnin a rufe karamar hukumar ta tun daga karfe bakwai na safiyar gobe Juma’a, 17 ga watan Afrilu 2020. Gwamnan ya kuma bayar da umurnin a rufe dukkan …

Read More »

Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita

Masari Ya Sanya Wa Daura Dokar Hana Fita Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari ya Sanya wa garin Daura dokar hana fita dare da rana domin yin yaki da cutar Korona bairus da ke toshe Numfashi tare da haddasa matsaloli. Kamar dai yadda Gwamnan ya bayyana cewa …

Read More »

Mutane 2 Sun Mutu A Bikin Aure A Katsina

Mustapha Imrana Abdullahi Bayanai daga rundunar yan sanda a Jihar katsina na cewa sakamakon yin abinci da aka yi da Ruwan Zakami ya haddasa mutuwar mutane biyu a karamar hukumar Mani cikin Jihar Katsina. Kamar yadda rundunar yan sandan ta bayyana cewa sun samu kiran waya daga babban Jami’in yan …

Read More »

Masari Ya Bada Umarnin Ci gaba Da Yin Sallar Juma’a

 Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Katsina ta sassauta dokar hana zuwa Sallar Juma’a wadda za’a cigaba daga wannan satin akan wasu tsare-tsare da dokoki da tayi kamar haka: 1. Bada dama ga wasu Manyan Masallatai tare da samar masu abubuwan kariya irinsu: i. Tankunan ruwa ii. Sabullai iii. Abin kariyar hanci …

Read More »

Zan Kare Mutuncin Jama’a Da Tsarin PDP – Abubakar Tsoho

Mustapha Abdullahi Sabon zababben shugaban Jam’iyyar PDP na karamar hukumar Bakori a Jihar Katsina Honarabul Abubakar Tsoho ya bayyana kudirinsa na kare mutuncin jama’a ta hanyar Nemo wa kowa yancinsa a koda yaushe a matsayin abin da zai Sanya a gaba lokacin shugabancin nasa. Abubakar Tsoho ya bayyana hakan ne …

Read More »