Home / Tag Archives: Katsina (page 9)

Tag Archives: Katsina

Ba Zan Tsaya Takara Ba – Muntari Lawal

  Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Muntari Lawal ya fito fili ya bayyana cewa babu inda ya ta ba cewa ya na son tsayawa takarar neman wata kujera. Alhaji Muntari Lawal ya Karyata batun zai tsaya takara ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai a Katsina. Muntari Lawal ya …

Read More »

Over 100 Katsina Contingents Left For Ilorin

  A Contingent of One Hundred and One Athletics, Players and Officials From Katsina State have left for Ilorin the Kwara State to attend the 6th National Youth Games 2021.     On a Press statement  Signed by the State Director of sports Nalado Iro Kankia and made available to …

Read More »

Kungiyar Miyatti Allah Ta Nemi Gafara Ga Masari

Mustapha Imrana Abdullahi   Bayanan da ke shigo mana daga cikin garin Katsina na cewa kungiyar al’ummar Fulani ta Miyatti Allah Kautar hore ta nemi Gafarar Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari da ya yafe mata a kan wadansu kalaman da aka ce Sakataren ta na kasa ya yi …

Read More »

Mutanen Funtuwa Sun Gamsu Da Daukewar Layin MTN

Mustapha Imrana Abdullahi Al’ummar da ke zaune a karamar hukumar Funtuwa cikin Jihar Katsina sun bayyana cikakkiyar gamsuwarsu da irin yadda Gwamnatin tarayya karkashin Muhammadu Buhari ke kokarin kawar da yan ta’addan da ke addabar jama’a. A wani binciken jin ra’ayin jama’a da wakilin mu ya gudanar a garin na …

Read More »

Jama’a Su Nemi Makamin Kare Kansu

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya yi kira ga jama’ar Jihar da su samu makamin da za su kare kawunansu daga garin yan bindiga na babu gaura ba dalili da ke neman zama ruwan Dare a duk fadin Jihar. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne …

Read More »