One of Dauda Lawal Dare’s strong pillars and about 3,000 of his followers in Zamfara politics, Hon. Mujitaba Idris Dangote who is also the founder of Dangote Foundation, today declared his parting of ways from his former boss and godfather to join the recognized APC in the state led …
Read More »DUK WANDA YA BAYYANA KANSA SHUGABAN APC ZA A HUKUNTA SHI – MATAWALLE
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI GWAMNAN Jihar Zamfara Alhaji Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa daga yau babu sauran wanda zai kara bayyana kansa a matsayin shugaban jam’iyyar APC a Jihar, in ba wanda uwar jam’iyya ta kasa ta mikawa takardar shahada ba su ne shugabanni. “Duk wata shedana da kuma yin …
Read More »BURI NA GINA SABUWAR JIHAR ZAMFARA DA KOWA ZAI YI ALFAHARI DA ITA- GWAMNA MATAWALLE
Daga IMRANA ABDULLAHI Kaduna Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa babban kalubalen da ke gaban duk wani ma’aikacin Gwamnatin Jihar Shi ne yin aiki tukuru bisa tsarin bin doka da ka’ida domin ciyar da Jihar gaba. Gwamna Muhammad Bello Matawalle ya tabbatar da cewa kalubalen da …
Read More »Tsaro: Sakkwatawa Da Zamfarawa Sun Jinjinawa Gwamna Bello Matawalle
Al’ummar Jahar Sokoto da Zamfara sun bayyana farin cikinsu da matakan sojan da a ka dauka a gabashin Sokoto,. Sun bayyana farin cikin ne tare da yin jinjina mai yawa ga Gwamna Bello Mutawalle na Jihar Zamfara a kan zuwan sa kasar Nijar don neman hadin kan jami’an tsaro kasar …
Read More »Yan bindiga: Gwamna Matawalle Ya Nemi Taimakon Jamhuriyar Nijar Domin Tsare Kan Iyakoki
Mustapha Imrana Abdullahi ….Ya yi alkawarin taimakawa da ababen hawa domin yin sintirin hadin Gwiwa Gwamnan Jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya yi kira a game da samun hadin kai tsakanin Nijeriya da Nijar domin kawo karshen duk wani ayyukan yan Ta’adda tsakanin kasashen biyu. Gwamna Matawalle ya yi wannan …
Read More »Gov Matawalle seeks Niger Republic support in border patrol against bandits
– Promised to donates vehicles for joint security patrol against bandits movement Governor Bello Mohammed Matawalle of Zamfara state has called for collaborative efforts between Nigeria and Niger Republic to end all forms of banditry within the two countries. Matawalle made the call after meeting …
Read More »FORMER YARI COMMISSIONER KABIRU SAHABI LIMAN KAURA DUMPS YARI FOR MATAWALLE
Former Commissioner of Budget and Economic Planning under the administration of Abdulaziz Yari Abubakar, Honourable Kabiru Sahabi Liman Kaura has dumped his former Boss and joined the growing political train of Governor Bello Mohammed today. In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau APC Publicity Secretary Zamfara State …
Read More »Gwamna Matawalle Ya Gamsu Da Zaben APC A Maradun
Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin yadda aka gudanar da zaben shugabannin jam’iyyar APC a matakin kananan hukumomi cikin kwanciyar hankali da lumana tare da da’a, biyayya ya sa Gwamna Matawalle farin ciki da murna bisa nasarar da aka samu. Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Bello Muhammad Matawalle MON (Shatiman Sakkwato) ya …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE COMMENDS APC STAKEHOLDERS FOR THEIR EFFORTS
Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has today commended the APC stakeholders in the state for their steadfastness, focus and commitment to the party. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media Public Enlightenment and Communications made …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE’S FRUITFUL FOREIGN TRIP:THE EFFORT AND THE BENEFITS
Governor Bello Mohammed Matawalle has always been seen and described as God sent to the embattled people of Zamfara having unexpectedly been declared governor of Zamfara by the nation’s apex court after the 2019 governorship election where the then ruling APC was initially declared to have won all the …
Read More »
THESHIELD Garkuwa