Home / Tag Archives: PRP

Tag Archives: PRP

AN KADDAMAR DA MAGAJIN BALARABE MUSA A PRP

MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI AN bayyana jam’iyyar PRP da cewa ita ce jam’iyyar da babu wani bangare a cikinta ko kadan An bayyana hakan ne a wajen babban taron kaddamar da Magajin marigayi Alhaji Balarabe Musa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, wanda kuma ya Gaji marigayin shi ne Kassim Balarabe Musa, daya …

Read More »

PRP Ce Mafita Ga Yan Nijeriya – St Kamvem Nannim

Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban jam’iyyar PRP reshen Jihar Kaduna St Kamvem Nannim ya yi kira ga daukacin  yan Nijeriya da su rungumi jam’iyyar PRP domin ita ce kadai ta ragewa Talakawan kasar domin samun tsiran da zai tabbatar da ingantacciyar nasara. St Kamvem ya bayyana wa manema labarai a …

Read More »

TIME TO REVERSE THE SLIDE INTO ANOMIE

TIME TO REVERSE THE SLIDE INTO ANOMIE Opening Address by Mallam Falalu Bello, OFR National Chairman Peoples Redemption Party (PRP) at the Second Media Dialogue of the PRP held on the 10th March, 2021     Nigeria today is being buffered by a spate of terrifying developments that threaten to …

Read More »

Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP

Har Yanzu Shehu Sani Na Jam’iyyar PRP  Imrana Abdullahi Sanata Shehu Sani da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar Dattawan Nijeriya tsawon shekaru hudu ya bayyana cewa har yanzu ya na nan a cikin jam’iyyar ceton Talakawa mai suna PRP. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a lokacin …

Read More »

2021: Jigon PRP Ya Bayyana Matsalolin Siyasar Nijeriya

…Ya Karbi Bakuncin Musilmi, Kirista A ranar Sabuwar Shekarar 2021 Mustapha Imrana Abdullahi Mataimakin shugaban jam’iyyar ceton al’umma PRP kuma shugaban shiyyar ta II, St Kamven Enoch Nannim, ya bayyana matsalar son zuciya da hadama cewa shi ne ke zama babbar matsalar  yan siyasar Nijeriya. Ya bayyana hakan ne a …

Read More »

Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa

Balarabe Musa Ya Karyata Sauka Daga Mukaminsa Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa ya Karyata rade radin da ake yadawa cewa wai ya sauka daga mukaminsa na kwamitin Amintattun Jam’iyyar PRP na kasa. Kamar yadda tsohon Gwamnan Tsohuwar Jihar Kaduna ya bayyana wa manema labarai …

Read More »