Home / Tag Archives: Yari (page 3)

Tag Archives: Yari

A BIG POLITICAL BLOW FOR EX-GOVERNOR YARI AGAIN AS ANOTHER COMMISSIONER SHIFTS LOYALITY TO MATAWALLE

  Former Commissioner of water resources in the state, Honourable Abdulkakir Ahmad Tsafe has shifted his loyality from ex-governor Yari’s Camp to Governor Matawalle’s political dragnet in Zamfara. The former water resources commissioner made a formal declaration today at state APC Secretariat, Sokoto bye-pass road, Gusau when he visited the …

Read More »

Babu Wata Mazabar Da APC Za Ta Fadi A Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Abubakar Yari ya bayar da tabbacin cewa saboda karbuwar jam’iyyar APC take da shi a Jihar Zamfara babu wani akwatin zabe ko mazabar da ake jin Shakkun cin zabe a duk fadin Jihar Zamfara. Tsohon Gwamna Abdul’Aziz Yari Abubakar ya bayyana …

Read More »

Na Fi Kowa Cancantar Zama Shugaban APC Na Kasa – Abdul’Aziz Yari

Daga Mustapha Imrana Abdullahi Kamar dai yadda al’ummar Jihar Zamfara da ke arewacin tarayyar Najeriya ke kokarin bayyanawa duniya irin nagarta, hakuri da juriyar babban jigon siyasar Jihar da Najeriya baki daya Alhaji Dokta Abdul’Aziz Abubalar Yari Shatiman Zamfara, kasancewarsa mutumin da ke taimakawa dimbin jama’ar birni da karkara wanda …

Read More »

Saboda Abdul’Aziz Yari Nake APC – Dokta Shinkafi

Mustapha Imrana Abdullahi Wani jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana cewa shi ya na yin jam’iyyar APC ne saboda tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Abubakar Yari, kasancewarsa jagora na kwarai. Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da …

Read More »

Mun Amince Da Dawowar Gwamnan Zamfara APC – Yari

Mustapha Imrana Abdullahi Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Alhaji Abdul’Aziz Yari Abubakar Shetiman Mafara, ya bayyana cewa sun amince da Dawowar Gwamnan Jihar Zamfara Mohammad Bello Matawalle jam’iyyar APC. Abdul’Aziz Yari ya bayyana hakan ne a wajen babban taron yayan jam’iyyar APC da aka yi a garin Kaduna. An dai yi …

Read More »