Home / Tag Archives: Zamfara (page 31)

Tag Archives: Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara ta jinjiwa Kungiyar kwadago ga me da Asuu

Daga Hussaini Ibrahim,Gusau Gwamnatin Jihar Zamfara,Karkashin jagorancin mukaddashin Gwamna Muhammadu Bello Matawallen Maradu da mataimakinsa Sanata Hassan Nasiha ta jinjiwa Kungiyar kwadago NLC reshen Jihar Zamfara, saboda fafutukar ganin an kawo karshen yajin aikin Malam Jami’oin Kasar Najeriya. Mukaddashin Gwamnan Sanata Hassan Nasiha ya kara da cewa, Kungiyar NLC ta …

Read More »

An Rufe Wasu Kasuwanni A Jihar Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Bello Matawalle, ta bayyana rufe wasu kasuwanni a kananan hukumomi biyu sakamakon tabarbarewar harkokin tsaro a Jihar. Kasuwannin da lamarin ya shafa kai tsaye su ne Kasuwannin Mada, Wonaka da Ruwan Bore a karamar hukumar Gusau, da kuma masarautar Yandoto …

Read More »

Security Issues : Zamfara Govt Directed Citizens To Obtain Guns

MINISTRY OF INFORMATION HEADQUARTERS, GUSAU SPECIAL GOVERNMENT ANNOUNCEMENT. Following increase in the activities of bandits in various parts of the state and the government commitment to ensure adequate security and protection of lives and property of the citizenry in the state, particularly during this rainy season, government has resolved to …

Read More »

ZAMFARA APC CONGRATULATES TINUBU AS THE ICON OF HOPE

  The Zamfara State chapter of the All Progressives Congress APC wishes to heartily congratulate His Excellency Bola Ahmed Tinubu over his overwhelming success at today’s Special Convention and subsequent unchallengeable emergence as the party’s Flagbearer in the 2023 Presidential Election.   In a statement Signed by Yusuf Idris Gusau …

Read More »