Home / 2021 / August (page 6)

Monthly Archives: August 2021

Gwamna El-Rufai Ya Yi Tir Da Harin A Kauru

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’I ya yi Tir da Allah wadai da kakkausar murya da harin da aka kai a ranar Litinin a wasu kauyuka a karamar hukumar Kauru. Kauyukan sun hada da Unguwar Magaji, Kigam,Kisico da Kikobo duk a cikin karamar hukumar Kauru a Jihar Kaduna. …

Read More »

Mahaifiyar Sminu  Alan Waka Ta Rasu 

Mustapha Imrana Abdullahi Mahaifiyar Aminu Abubakar da aka fi Sani da Alan waka ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya. Mahaifiyar Alan Waka mai suna Hajiya Bilkisu Sharif Adam ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya ta kuma bar yaya biyu da jikoki 25. Kuma kamar …

Read More »

Hukumar Zabe Ta Dage Zabe A Kaduna

Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar Zaben kananan hukumomi ma8 zaman kanta a Jihar Kaduna ta sanar da dage zaben kananan hukumomi zuwa ranar 4 ga watan Satumba,2021. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu ce ta sanar da hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a kan harkokin zaben, …

Read More »

GOVERNOR MATAWALLE MOURNS MUHAMMAD MUNIRAT NASIR

Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON ( Shattiman Sakkwato) received with shock, the sudden death of Mallam Mohammed Munirat Nasir of the Correspondents Chapel of the Zamfara state Council of Nigeria Union of Journalists.   In a Statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director General, Media, …

Read More »