Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has met with his Borno State Counterpart Babagana Umara Zulum at his Kano residence in order to share and review the security situation in the two states towards restoring lasting peace. In a statement Signes by YUSUF …
Read More »Monthly Archives: August 2021
Insecurity, Major Hindrance To Our Productivity In Kaduna – Turunku
The President of the Nigerian Union of Local Government Employees (NULGE), Kaduna State chapter, Comrade Rayyanu Isyaku Turunku, says insecurity had been a major hindrance to their productivity across local government areas in the state. Turunku said this at a security meeting organised …
Read More »Yan Aji 3 Na Karamar Sakandate Za Su Koma Makaranta A Kaduna
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa yan aji uku na makarantar karamar Sakandare a Jihar Kaduna za su koma makaranta domin rubuta jarabawar hukumar jarabawa ta Kasa da ake cewa ( NECO BECE) Kwamishinan ilimi na Jihar Kaduna Dokta Shehu Usman Muhammad ne ya sanar da hakan …
Read More »Jama’a Su Nemi Makamin Kare Kansu
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya yi kira ga jama’ar Jihar da su samu makamin da za su kare kawunansu daga garin yan bindiga na babu gaura ba dalili da ke neman zama ruwan Dare a duk fadin Jihar. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne …
Read More »Zulum appoints Dr Gambo Maidugu Saljaba as Provost for College of Education, Waka-Biu
Governor Babagana Umara Zulum has approved the appointment of Dr Gambo Maidugu Saljaba as the provost, College of Education, Waka-Biu. Spokesman to the Governor, Malam Isa Gusau announced the appointment in a statement issued on Tuesday. The statement noted that Until his elevation, Dr. Gambo was a deputy provost at …
Read More »Zulum wins Leadership Newspapers’ highest award as ‘person of the year, 2020
Borno State Governor, Professor Babagana Umara Zulum was last night presented with nomination letter for emerging Leadership Newspapers “Person of the Year, 2020”, which the newspaper’s highest category of award. The vice chairman of LEADERSHIP Media Group, Mike Okpere, led a delegation of top management and editorial staff to present …
Read More »Boko Haram surrender: Zulum begins high-level consultations, meets Defence Chief
As part of his ongoing multi-stakeholders’ consultations on the massive surrender by Boko Haram insurgents in different parts of Borno State, Governor Babagana Umara Zulum on Monday visited the Chief of Defence Staff, General Lucky Irabor, in Abuja. The meeting, which was held behind closed doors, was in furtherance …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE PROMISES TO RESCUE VICTIMS OF BAKURA COLLAGE OF AGRICULTURE
Zamfara State Executive Governor Hon. Dr. Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has expressed sadness over the abduction of 15 Students and 4 staff of the College of Agriculture and Animal Sciences, Bakura, by suspected armed bandits last night. In a statement Signed by YUSUF IDRIS GUSAU Director …
Read More »Yan Bindiga Sun Sake Dalibai 15 A Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa wadansu yan bindiga sun sace daliban makarantar koyon aikin Noma da ke garin Bakura. Kamar yadda rahotannin suka bayyana cewa dalibai Goma sha biyar (15) ne yan bindigar suka sace. Sai dai a wata majiyar da ba mu …
Read More »Injiniya Nura Khalil Ya Dawo Jam’iyyar APC
Mustapha Imrana Abdullahi Fitaccen dan siyasa da ya dade ya na Gwagwarmayar neman kujerar Gwamnan Jihar Katsina Injiya Muhammad Nura Khalil, ya bayyana cewa ya koma jam’iyyar APC domin ya ci gaba da taimakawa shugaba Muhammadu Buhari da kuma Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari. Ya tabbatar da hakan …
Read More »