Home / Big News / Burina Shi Ne Ina Taimakawa Jama’a – Muttaqha Rabe Darma

Burina Shi Ne Ina Taimakawa Jama’a – Muttaqha Rabe Darma

 

Daga Imrana Abdullahi
Sabon ministan ma’aikatar Gidaje da bunkasa birane Dokta Muttaqha Rabe Darma ya bayyana cewa babban burinsa a duniya shi ne ya taimakawa jama’a su kasance a cikin walwala da sukuni a koda yaushe.

Dokta Muttaqha ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai bayan da Allah maɗaukakin Sarki ya tabbatar masa Da mukamin Ministan tarayyar Najeriya.
Ministan ya shaidawa manema labarai cewa duk da shi ba Mai Kudi na ne amma shi burinsa shi ne ya taimakawa jama’a kuma a bashi nan da watanni Uku kowa zai ga lamarin ya canza domin kowa zai ga canjin alkairi a jikinsa.

About andiya

Check Also

Za Mu Ci Gaba Da Samar Da Romon Dimokuraɗiyya A Jihar Kogi – Isma’ila Isa

Daga Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kogi Ahmed Usman Ododo, ya bayyana kudirin Gwamnatinsa na ci …

Leave a Reply

Your email address will not be published.