Home / Labarai / Gwamnan Jihar Zamfara Ya Bada Umarnin A Biya Albashi Da Kudin Alawus Alawus

Gwamnan Jihar Zamfara Ya Bada Umarnin A Biya Albashi Da Kudin Alawus Alawus

Mustapha Imrana Abdullahi
Gwamnan Jihar Zamfara Muhammad Bello Matawalle ya bayar da umarnin a biya daukacin ma’aikatan Jihar kudin albashinsu da kuma kudin alawus alawus domin al’ummar Jihar su samu sukunin yin bukukuwan Sallah cikin walwala da annashuwa.
Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takardar sanarwar da ke dauke da sa hannun babban Sakataren ma’aikatar kudi S. Mohammad da aka rabawa manema labarai.
Takardar ta ci gaba da bayanin cewa umarnin ya fara aiki ne a ranar Juma’a nan.

About andiya

Check Also

Q1: More Nigerians buy Dangote Cement, as volume rises by 26.1% to 4.6MT 

  Strategies adopted by Dangote Cement to increase sales and ensure an adequate supply of …

Leave a Reply

Your email address will not be published.