From Nicholas Dekera, Kaduna Patients currently receiving Medical attention at the National Eye Centre Kaduna have passed vote of Confidence on the services of National Eye Centre, Kaduna. Patients from the OutPatients Department (OPD) who spoke to newsmen said they have passed a vote of confidence on …
Read More »Za Mu Fito Da Kudirorin Aiki Guda Biyar – Isa Ashiru
Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa tuni wani kwamitin masana karkashin wani Furofesa daga jami’ar Ahmadu Bello Zariya suka yi aikin fitar da kundin da za a yi aiki da shi da zarar ya kafa Gwamnati a Jihar Kaduna. Ya bayyana …
Read More »Society For Family Health Sensitizes Makarfi Communities On Breast Feeding
MIHAMMAD S. ALIYU, Zaria The Society for Family Health has sensitized and educate Communities on good access to breast feeding among nursing mothers across the 23 Local Governments of Kaduna State. Malam Muhammad Murtala Ibrahim the Project Director of the Society who stated this at the …
Read More »I Want To Assist My People – Barister Abubakar Ahmad Muhammad
FROM IMRANA ABDULLAHI KATSINA All progressive congress (APC) candidate that is hoping to represent Funtua/ Dandume federal constituency from Katsina state, Barrister Abubakar Ahmad Muhammad promised to work for the promoting the living standard of his people if elected. Barrister Abubakar Ahmad Muhammad, revealed this during an interview with our …
Read More »Borno Workers: NLC, TUC praise Zulum for paying N705 million leave grants last week
… Asks govt to speed up promotions The organized labour, made up of the Nigerian Labour Congress (NLC) and the Trade Union Congress of Nigeria (TUC) in Borno State, on Tuesday in Maiduguri, commended Governor Babagana Umara Zulum for last week’s release of N705 million to clear outstanding …
Read More »Jam’iyyar PDP Ta Taya Tsohon Gwamna Makarfi Murnar Ranar Haihuwarsa
…Sun Ce Shugaba Ne Abin Koyi,Mai Kokarin Hada Kan Al’umma Jam’iyyar PDP ta kasa ta taya tsohon shugabansu kuma wanda ya yi Gwamnan jihar kaduna har karo biyu, Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, murnar ranar haihuwarsa da ya cika shekaru 66 a duniya. Sanata Makarfi dai kwararren ma’aikaci ne da ya …
Read More »Acceptance Speech As A Director General – Abdul- Azeez Suleimaneral ADC
As delivered by Abdul-Azeez Suleiman to my appointment as Director General of the African Democratic Congress, ADC campaign on 6, August, 2022 One of the most important aspects of the coming round of fresh elections in Nigeria is the possibility of deciding by popular vote, on the person …
Read More »ZA MU KAFA GWAMNATIN HADIN KAN KASA – MICHEAL AYUBA AUTA
…..Ta hanya ta Mutane Sama Da 300 Sun Samu Miliyoyin naira DAGA IMRANA ABDULLAHI An kira ga dimbin matasan Najeriya da su tabbatar da bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jam’iyyar Lebo ( Labour party) da za ta Ceci tarayyar Najeriya daga halin da take ciki. Injiniya …
Read More »SARDAUNAN FUNTUWA ALHAJI AKILU HASSAN YA YI KIRA GA AL’UMMA SU TASHI TSAYE WAJEN YIN ADDU’O’I
Daga Abdullahi Sheme Alhaji Akilu Babaye Daraktan kamfanin rukunin NAK kuma Sardaunan sarkin Maskan katsina hakimin funtuwa da ke jahar katsina ya yi kira ga dukkan jama’ar kasar nan musamman na karamar hukumar funtuwa dasu dage da addioi domin samun zaman lafiya da Damina mai albarka. Ya yi wannan kiran …
Read More »RASHIN KISHIN KASA KE HAIFAR DA KASHE KASHE, SATAR JAMA’A – DAN MARAYAN ZAKI
DAGA IMRANA ABDULLAHI AN Bayyana matsalar rashin kishin kasa da cewa shi ne ke haifar da matsalar tsaron da ta kai ga Satar jama’a da kashe kashe a Najeriya. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri, da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ne ya bayyana …
Read More »
THESHIELD Garkuwa