Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da wakilin mu ya tattara na bayanin cewa layin wayar hannu na MTN ya dauke a unguwannin Mando da Rigachikun da ke karamar hukumar Igabi a cikin Jihar Kaduna. Bayanan da muka tattara daga wajen jama’ar wannan yankin sun bayyanawa wakilin mu cewa lamarin baya rasa …
Read More »2023: Dokta Harris Jibril Mukeson Ya Tsaya Takarar Gwmanan Jihar Kaduna
Daga Wakilin mu A Jihar Kaduna Shugaban Kungiyar Harris Support Organization (HSO) ta kasa, Umar Faruk Magume yace bisa la’akari da kasancewar Jihar Kaduna cibiyar ilmi da wayewa a Najeriya, kuma cibiyar arewacin Najeriya, ya cancanci a ce wanda zai gaji mulkin jihar ya zama haziqin nutum mai fasaha, sannan …
Read More »Gwamnonin Arewa Sun Yi Watsi Da Bukatun Gwamnonin Kudancin Najeriya
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnonin arewacin Najeriya Goma sha tara (19) sun bayyana yin watsi da bukatun da suke kokarin neman wai sai a ba su damar samar da shugaban kasa a zabe mai zuwa. Gwamnonin na Arewa sun bayyana hakan ne a karshen wani babban taron da suka yi tare …
Read More »NORTHERN GOVERNORS RESOLUTION
RESOLUTIONS OF THE NORTHERN STATES GOVERNORS’ FORUM MEETING WITH NORTHERN STATES EMIRS AND CHIEFS HELD ON MONDAY 27TH SEPTEMBER, 2021 The Northern States Governors’ Forum, in its continuous efforts to address the challenges bedeviling the Northern States convened an Emergency Meeting today Monday 27th September, 2021 at …
Read More »An Gano Infoma 84 A Shinkafi; Za A Fadi Sunayensu Nan Gaba Kadan
….A lokacin Da Yan Ta’adda Suka Kashe Mutane 5, Bakwai Suka Samu Raunuka A Wani Harin Yan Bindiga A Masallaci Mustapha Imrana Abdullahi Wani mai fafutukar kwato yancin jama’a dan asalin karamar hukumar Shinkafi cikin Jihar Zamfara ya lashi takobin bayyana baki dayan masu bayar da bayanan sirrin da ke …
Read More »NIGER GOVT. CONDEMNED THE BLOCKADE OF BIDA-LAMBATA, LAMBATA-IZOM EXPRESSWAYS
The Niger State Government has condemned and frowned in strong terms the attitude of Drivers of tankers, trucks and other articulated vehicles for blocking Bida-Lambata and Lambata-Izom expressways causing heavy gridlock and risks to innocent commuters and the people of the communities. A statement issued by Secretary to the …
Read More »Kaduna State JTF Trained 312 Members From Police Training College
Mustapha Imrana Abdullahi Kaduna state of the Joint task Force a.k.a civilian JTF have Graduates a number of 312 members that was trained at police training college Kaduna. Kaduna state chairman Shehu Usman Dan tudu, has said their reason for the training is for them to have a technical know …
Read More »Results From Rido, Yelwa Wards In Kaduna State
Kaduna state local Government election in Chikun was conducted in peaceful atmosphere, as the returning officer Rido ward, Ibrahim Danjuma Gajere announced the result that the APC Candidate Dangana Habu Boda scored the highest number of votes and having satisfied the requirement of the law declared the winner. Dangana Habu …
Read More »To fast track completion, Zulum visits Borno’s University Teaching Hospital
In order to fast track the completion of an ongoing work of the State University Teaching Hospital, the Governor of Borno State, Professor Babagana Umara Zulum on Friday visited the hospital site to assess work level. The State University work which began in November last year, the Governor said …
Read More »Hospitals visit: Zulum approves more doctors’ quarters, 20 additional nurses, midwives
Borno State Governor, Babagana Umara Zulum on Thursday visited two hospitals in Maiduguri to monitor implementation of the ongoing health sector reforms he ordered, to address challenges across the State. The Governor was at Maryam Abacha Maternal Hospital where he ordered construction of permanent quarters for doctors and other …
Read More »