Home / andiya (page 298)

andiya

Buhari Ya Isa Borno Domin Kaddamar Da Ayyuka

      Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri     Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya sauka a filin jirgin sama na bangaren Sojojin Sama da ke Maiduguri, Borno domin ziyarar aiki ta kwana daya. Jirgin shugaban kasa wanda ya sauka da misalin karfe 12 na rana cikin …

Read More »

Caring For Our Border Communities

By Salisu Na’inna Ɗambatta   In the quest for a systematic and rapid national development, Nigeria established some intervention agencies which design and implement specific projects to achieve particular national development goals. One of such intervention agencies is the Border Communities Development Agency (BCDA. It came into being by its …

Read More »

PDP Shiyyar Kudu Maso Yamma Na Goyon Bayan Ayu

Masu ruwa da tsaki na yan siyasa daga bangaren shiyyar Kudu maso Yamma a ranar Talata sun bayyana cikakken hadin kai da goyon baya ga shugaban jam’iyyar PDP na kasa Farfesa Iyorchia Ayu. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban masu ruwa …

Read More »

Za Mu Fito Da Kudirorin Aiki Guda Biyar – Isa Ashiru

Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa tuni wani kwamitin masana karkashin wani Furofesa daga jami’ar Ahmadu Bello Zariya suka yi aikin fitar da kundin da za a yi aiki da shi da zarar ya kafa Gwamnati a Jihar Kaduna. Ya bayyana …

Read More »

I Want To Assist My People – Barister Abubakar Ahmad Muhammad

FROM IMRANA ABDULLAHI KATSINA All progressive congress (APC) candidate that is hoping to represent Funtua/ Dandume federal constituency from Katsina state, Barrister Abubakar Ahmad Muhammad promised to work for the promoting the living standard of his people if elected. Barrister Abubakar Ahmad Muhammad, revealed this during an interview with our …

Read More »