Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya sauka a filin jirgin sama na bangaren Sojojin Sama da ke Maiduguri, Borno domin ziyarar aiki ta kwana daya. Jirgin shugaban kasa wanda ya sauka da misalin karfe 12 na rana cikin …
Read More »Caring For Our Border Communities
By Salisu Na’inna Ɗambatta In the quest for a systematic and rapid national development, Nigeria established some intervention agencies which design and implement specific projects to achieve particular national development goals. One of such intervention agencies is the Border Communities Development Agency (BCDA. It came into being by its …
Read More »GOVERNOR MATAWALLE’S MARCH TO CRUSH BANDITS, OTHER CRIMINALS IN ZAMFARA
(An opinion) By Yusuf Idris Gusau To God will continue to be the glory from the people of Zamfara for bringing this wonderful saviour, Governor Bello Mohammed Matawalle as the Chief Executive of the state at a time when such quality is most needed to save the …
Read More »Ambaliyar Ruwa Ta Rusa Gidaje, Magidanta Na Gararamba A Kan Tituna
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Sakamakon mamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka samu a Damaturu babban birnin jihar Yobe cikin ‘yan kwanakin nan ya haifar da gidaje da dama sun rushe wadda hakan ya haifar da samun magidanta da iftila’in ya shafa yin Gararamba akan tituna na …
Read More »PDP Shiyyar Kudu Maso Yamma Na Goyon Bayan Ayu
Masu ruwa da tsaki na yan siyasa daga bangaren shiyyar Kudu maso Yamma a ranar Talata sun bayyana cikakken hadin kai da goyon baya ga shugaban jam’iyyar PDP na kasa Farfesa Iyorchia Ayu. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban masu ruwa …
Read More »Patients pass Vote of Confidence on Eye Centre, calls for more branches in other states, Zones
From Nicholas Dekera, Kaduna Patients currently receiving Medical attention at the National Eye Centre Kaduna have passed vote of Confidence on the services of National Eye Centre, Kaduna. Patients from the OutPatients Department (OPD) who spoke to newsmen said they have passed a vote of confidence on …
Read More »Za Mu Fito Da Kudirorin Aiki Guda Biyar – Isa Ashiru
Imrana Abdullahi Dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna Honarabul Isa Muhammad Ashiru Kudan, ya bayyana cewa tuni wani kwamitin masana karkashin wani Furofesa daga jami’ar Ahmadu Bello Zariya suka yi aikin fitar da kundin da za a yi aiki da shi da zarar ya kafa Gwamnati a Jihar Kaduna. Ya bayyana …
Read More »Society For Family Health Sensitizes Makarfi Communities On Breast Feeding
MIHAMMAD S. ALIYU, Zaria The Society for Family Health has sensitized and educate Communities on good access to breast feeding among nursing mothers across the 23 Local Governments of Kaduna State. Malam Muhammad Murtala Ibrahim the Project Director of the Society who stated this at the …
Read More »I Want To Assist My People – Barister Abubakar Ahmad Muhammad
FROM IMRANA ABDULLAHI KATSINA All progressive congress (APC) candidate that is hoping to represent Funtua/ Dandume federal constituency from Katsina state, Barrister Abubakar Ahmad Muhammad promised to work for the promoting the living standard of his people if elected. Barrister Abubakar Ahmad Muhammad, revealed this during an interview with our …
Read More »Borno Workers: NLC, TUC praise Zulum for paying N705 million leave grants last week
… Asks govt to speed up promotions The organized labour, made up of the Nigerian Labour Congress (NLC) and the Trade Union Congress of Nigeria (TUC) in Borno State, on Tuesday in Maiduguri, commended Governor Babagana Umara Zulum for last week’s release of N705 million to clear outstanding …
Read More »
THESHIELD Garkuwa