KADUNA, North-West, Kaduna – Management of New Nigeria Development Company, (NNDC), has donated a cow to the Nigeria Union of Journalists, (NUJ), Kaduna State Council, ahead of this year’s sallah celebration. Speaking during the handing over of the gift at the Council Secretariat on Tuesday, July 28, 2020, representative of …
Read More »Sanata Kabiru Gaya Ya Tallafawa Masu Tallar Aiyukansa A Kafafen Labarai
Imrana Abdullahi A kokarin da Sanata Kabiru Gaya daga Jihar Kano ke kokarin karfafa Gwiwar masu yada ayyukansa a kafar Sada zumunta na zamani aka tallafa masu da kudi domin su samu saukin yin hidimar Sallah. Ga dukkan wanda ya san Sanata Kabiru Gaya, ya san shi ne mutumin da …
Read More »Kudancin Kaduna: Shugaban Yan Sanda Ya Bada Umarnin Aiki Da Doka
Imrana Abdullahi Shugaban yan sanda na kasar tarayyar Nijeriya ya yi kira ga daukacin jama’a da su ci gaba da bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jami’an tsaro baki daya domin ganin dokar hana fita da aka kafa ta yi tasiri. A kokarin ganin an dawo da …
Read More »SOUTHERN KADUNA: IGP ORDERS FULL ENFORCEMENT OF CURFEW
·Enjoins Citizens to Cooperate With Security Agencies As part of efforts at restoring law and order in parts of Southern Kaduna affected by recent violence and other security challenges, the Inspector General of Police, IGP M.A Adamu, NPM,mni has directed the Commissioner of Police (CP), Kaduna State Police Command to …
Read More »Za’ A Yi Amfani Da Matsalar Tsaro A Kori APC Daga Mulki – Masari
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa kamar yadda aka yi amfani da matsalar tsaro aka Kori jam’iyyar PDP daga mulki in ba a yi hattara ba to haka za a yi amfani da matsalar tsaron a kori APC daga mulki. Gwamna Aminu Bello …
Read More »Saboda Zato Muka Goyi Bayan Buhari – Rufa’I Sani Hanga
Sanata Rufa’I Sani Hanga tsohon shugaban Jam’iyyar CPC na tarayyar Nijeriya ya bayyana cewa zato ne kawai yasa suka shiga hidimar shugaba Muhammadu Buhari na tsawon shekaru da dama. Rufa’I Sani Hanga ya bayyana cewa shi da kansa na narkar da dukiyarsa da suka hada da sayar da gidansa ya …
Read More »PDP Ta Nada Ahmad Tarika Mataimakin Sakataren Yada Labarai Na Katsina
Imrana Abdullahi A wani lamarin da ke nuna irin gaskiya da aiki tukuru domin ci gaban karamar hukumar Funtuwa,Jihar katsina da kasa baki daya yasa shugabancin Jqm’iyyar PDP reshen Jihar katsina ya tabbatarwa Alhaji Ahmad Tarika da mukami mataimakin sakataren yada labarai na Jihar Katsina. Da yake bayyana hakan a …
Read More »BAUCHI GOVT DISTRIBUTES 700,000 FREE FACE MASKS
Bauchi State Government on Thursday commenced distribution of seven hundred thousand free face masks to the most vulnerable members of the society. Governor Bala Abdulkadir Mohammed who launched the distribution exercise held at Multipurpose Indoor Sports Hall Bauchi, said the distribution of the locally produced face masks is to assist …
Read More »Kamfanin Google Zai Taimakawa Jaridun Yanar Gizo 16
Imrana Abdullahi Kamfanin yanar Gizo na Google a karkashin sharinsa na Labaran Google Initiative, ya bayyana cewa zai taimakawa wadansu jaridun yanar Gizo guda Goma 16 da suke a tarayyar Nijeriya da suka hada da shahararriyar Jaridar Daily Nigerian da kudi. Ludovic Blecher, shi ne shugaban bangaren labaran Google, ya …
Read More »Jama’a Foundation scales up measures to curb drug abuse, rape and other social vices
In a bid to curb the menace of drug abuse, rape and other social vices in Jama’a Local Government Area and its environs, a Community Based Organization “Jama’a Foundation” has organized a joint consultative meeting geared towards finding the lasting solution. Speaking at the meeting in Kafanchan, the Executive Chairman …
Read More »
THESHIELD Garkuwa