Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ya bayyana cewa akwai yuwuwar sake kakaba wa Jihar Kaduna dokar kulle ta hana fita saboda kin bin ka’idojin hana yaduwar Cutar Korona. Gwamna Malam Nasiru, ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da kafar yada labarai ta …
Read More »Hukumar NAFDAC Ta Gano Wasu Sundukan Turamol 31 Da Kudinsu Ya Kama Tiriliyan 1.3
Hukumar NAFDAC Ta Gano Wasu Sundukan Turamol 31 Da Kudinsu Ya Kama Tiriliyan 1.3 Hukumar kula sa ingancin vaincu da magunguna ta kasa NAfDAC ta bayyana cewa ta SAMU wannan nasara ne a kokarinta na kakkabe miyagun da ke safarar miyagun kwayoyin da suke lalata rayuwar al’umma. Hukumar ta kuma …
Read More »Deputy Speaker Shehu Dalhatu Tafoki Visits IDP Camp
Deputy Speaker of the Katsina State House of Assembly Hon Shehu Dalhatu Tafoki paid sallah homage to internally displaced persons at the IDP Camp in Faskari Local Government Area, Katsina State.
Read More »Katsina Deputy Speaker Salutes To Kuwait
The Deputy Speaker of Katsina State House of Assembly, Hon Shehu Dalhatu Tafoki has commended the Embassy of Kuwait for providing food items and clothings for internally displaced persons camped in Faskari Model Primary School to mark the eid El kabir festival. The Deputy Speaker said the gesture would go …
Read More »Duk Zarge Zargen Da Ake Yi Mini Karya Ne – Mamman Daura
Imrana Abdullahi Daya daga cikin makusantan shugaban tarayyar Nijeriya Malam Mamman Daura ya bayyana cewa duk maganganun da wadansu mutane ke yi masa ba gaskiya bane. Mamman Daura ya bayyana hakan ne a lokacin da yake tattaunawa da kafar yada labarai ta bbc hausa. Mamman Daura ya kuma ce tun …
Read More »Be Accomodative And Love To All – Averik
The Executive Chairman of Jema’a Local Government Council, Peter Danjuma Averik, has appealed to people in the area to be accommodative to all irrespective of religious or ethnic affiliations, to consolidate on the gains of democracy. Averik made the appeal today, when he paid homage to the Emir of Jama’a, …
Read More »Muna Kwana Da Tashi Da Matsalar Ilimi A Jigawa – Gwamna Badaru
Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Badaru Abubakar ya bayyana cewa babbar matsalar da suke kwana da tashi da ita itace ta inganta harkar ilimi a Jihar Jigawa. Gwamna Badaru Abubakar ya bayyana hakan ne a cikin wani shirin tattaunawa na rediyon bbc hausa. Gwamnan ya ce ta yaya …
Read More »CP UM. MURI ORDERS FOR DEPLOYMENT OF MORE POLICE PERSONNEL TO KAJURU, ZANGO KATAF, KAURA AND KAURU LGAs
The Commissioner of Police Kaduna State Command, CP UM. Muri has ordered for immediate deployment of more Police personnel to Kajuru, Zango Kataf, Kaura and Kauru Local Government Areas of the State as part of efforts towards restoring law and order in the affected areas, as a result of the …
Read More »Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Alhamis Da Juma’a Su Zama Ranakun Hutu
Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayyar Nijeriya karkashin jagorancin Muhammadu Buhari ta bayyana ranakun Alhamis 30 ha watan Yuli da Juma’a 31 ga watan Yuli, 2020 a matsayin ranakun hotun babbar Sallar Layya da al’ummar musulmin kasar za su yi a ranar Juma’a. Gwamnatin dai na taya daukacin al’ummar musulmin murnar babbar …
Read More »Eid- El-Kabir: NNDC Donates Cow To Kaduna NUJ
KADUNA, North-West, Kaduna – Management of New Nigeria Development Company, (NNDC), has donated a cow to the Nigeria Union of Journalists, (NUJ), Kaduna State Council, ahead of this year’s sallah celebration. Speaking during the handing over of the gift at the Council Secretariat on Tuesday, July 28, 2020, representative of …
Read More »
THESHIELD Garkuwa