….Matsalar Tsaro Na Hana Gwamna Muhammadu Bello Matawalle, Bacci Daga Imrana Abdullahi SAKAMAKON irin kokari da hakaza tare da don jama’a ya sa al’ummar karamar hukumar Shinkafi da ke cikin Jihar Zamfara suka yi tururuwa kwansu da kwarkwatarsu domin nuna Soyayya da kuma cikakken hadin kai da goyon baya ga …
Read More »Gwamnan Yobe Ya Kaddamar Da Kayan Tallafin Sanata Gaidam Ya Samawa Jama’arsa
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamna Mai Mala Buni na jihar yobe, ya kaddamar da rabon kayayyakin tallafi a hukumance wanda Sanata mai wakiltar Yobe ta Gabas Sanata Alhaji Ibrahim Gaidam ya dauki nauyinsa wadda shi ne shugaban kwamitin majalisar ilimi a matakin farko a majalisar ta Dattawa. An gudanar …
Read More »Tsohon MD Na Kamfanin New Nigeria Tukur Othman Ya Rasu
Daga Imrana Andullahi Kaduna Bayanan da muke samu daga cikin garin Kaduna na cewa tsohon shugaban kamfanin buga takardun New Nigeria da Gaskiya Ta Fi Kwabo Malam Tukur Othman ya rasu a safiyar yau Juma’a nayan fama da rashin lafiya, ya kuma rasu ne a asibitin Garkuwa da ke …
Read More »BANKIN KEYSTONE YA KARRAMA SHUGABAN HUKUMAR ALHAZAN KATSINA
IMRANA ABDULLAHI Kamar yadda muka samu bayanai daga Jihar Katsina na cewa sakamakon yabawa da kokari da kwazon aikin babban Daraktan hukumar Alhazai ta Jihar Katsina da Bankin Keystone ya yi yasa suka bashi lambar karramawa. Bankin Keystone ya ce hakika mun yaba da irin yadda babban Daraktan hukumar …
Read More »A Ci Gaba Da Rungumar APC Domin Kawo Gyara – Durunguwa
Daga Imrana Abdullahi An yi kira ga daukacin al’umma Maza da Mata da suka Isa Jefa kuri’a da su ci gaba da bayar da cikakken hadin kai da goyon baya ga jam’iyya APC domin kawo gyara a kasa baki daya. Tsohon dan takarar Gwamnan Jihar Kaduna karkashin tutar jam’iyyar Dokta …
Read More »Buhari Ya Isa Borno Domin Kaddamar Da Ayyuka
Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ya sauka a filin jirgin sama na bangaren Sojojin Sama da ke Maiduguri, Borno domin ziyarar aiki ta kwana daya. Jirgin shugaban kasa wanda ya sauka da misalin karfe 12 na rana cikin …
Read More »Ambaliyar Ruwa Ta Rusa Gidaje, Magidanta Na Gararamba A Kan Tituna
Daga, Sani Gazas Chinade, Damaturu Sakamakon mamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya da aka samu a Damaturu babban birnin jihar Yobe cikin ‘yan kwanakin nan ya haifar da gidaje da dama sun rushe wadda hakan ya haifar da samun magidanta da iftila’in ya shafa yin Gararamba akan tituna na …
Read More »Jam’iyyar PDP Ta Taya Tsohon Gwamna Makarfi Murnar Ranar Haihuwarsa
…Sun Ce Shugaba Ne Abin Koyi,Mai Kokarin Hada Kan Al’umma Jam’iyyar PDP ta kasa ta taya tsohon shugabansu kuma wanda ya yi Gwamnan jihar kaduna har karo biyu, Sanata Ahmad Muhammad Makarfi, murnar ranar haihuwarsa da ya cika shekaru 66 a duniya. Sanata Makarfi dai kwararren ma’aikaci ne da ya …
Read More »SARDAUNAN FUNTUWA ALHAJI AKILU HASSAN YA YI KIRA GA AL’UMMA SU TASHI TSAYE WAJEN YIN ADDU’O’I
Daga Abdullahi Sheme Alhaji Akilu Babaye Daraktan kamfanin rukunin NAK kuma Sardaunan sarkin Maskan katsina hakimin funtuwa da ke jahar katsina ya yi kira ga dukkan jama’ar kasar nan musamman na karamar hukumar funtuwa dasu dage da addioi domin samun zaman lafiya da Damina mai albarka. Ya yi wannan kiran …
Read More »RASHIN KISHIN KASA KE HAIFAR DA KASHE KASHE, SATAR JAMA’A – DAN MARAYAN ZAKI
DAGA IMRANA ABDULLAHI AN Bayyana matsalar rashin kishin kasa da cewa shi ne ke haifar da matsalar tsaron da ta kai ga Satar jama’a da kashe kashe a Najeriya. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri, da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ne ya bayyana …
Read More »