Rundunar Yan sandan Jihar Kano Ta Kama Matar da Ta Kashe Yayan Cikinta Biyu Imrana Abdullahi Rundunar yan sandan Jihar Kano karkashin jagorancin Kwamishina Habu A Sani, Psc ta bayyanawa daukacin al’umma cewa ta kama matar da ta kashe yayan cikinta biyu mace da Namiji Matar mai suna Hauwa Habibu …
Read More »Yaki Da Cin Hanci Ya Fi Karfin Gwamnati – Dokta A J Suleiman
Yaki Da Cin Hanci Ya Fi Karfin Gwamnati – Dokta A J Suleiman Imrana Abdullahi Wani Malamin jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Dokta Ahmad Jibril Suleiman ya bayyana cewa yaki da cin hanci da karbar rashawa a Nijeriya ya fi karfin Gwamnati ita kadai don haka dole sai kowa …
Read More »Ina Jiran Masu Zaben Sarki Su Aiko Da Sunayen Ne
Ina Jiran Masu Zaben Sarki Su Aiko Da Sunayen Ne Imrana Abdullahi GWAMNAN Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El Rufa’i ya fito fili ya bayyana cewa lallai ya lura mutane da dama sun zuba ido kan wanda zai zama sabon Sarkin Zazzau, kuma saboda haka yayi addu’a Allah ya baiwa …
Read More »Sarkin Katsina Ya Tabbatar Ma Sagir Abdullahi Inde Da Sarkin Musawan Katsina
Sarkin Katsina Ya Tabbatar Ma Sagir Abdullahi Inde Da Sarkin Musawan Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Maimartaba Sarkin Katsina Alhaji Dokta Abdulmumini Kabir Usman CFR ya tabbatar ma Alhaji Sagir Abdullahi Inde da ake kira (Bature) da Sarautar SARKIN MUSAWAN KATSINA hakimin Musawa. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata …
Read More »Bayan Zina Da Wata Yarinya Samari Sun Yada Faifan Bidiyon Tsiraicin
Bayan Zina Da Wata Yarinya Samari Sun Yada Faifan Bidiyon Tsiraici Imrana Abdullahi Shugaban Hukumar Hizba na Jihar Sakkwato Dokta Adamu Bello Kasarawa, ya tabbatar da samun wani faifan bidiyon wata yarinyar da saurayi ya lalata kuma abokanansa suka yada bidiyon. Sanadiyyar yada bidiyon ya haifar da lalacewar maganar Auren …
Read More »Wata Mai Taimakon Jin Kai Ta Cike Ramuka NUJ Kaduna
Wata Mai Taimakon Jin Kai Ta Cike Ramuka NUJ Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi A Kaduna Arewacin Nijeriya wata mai taimakon rayuwar jama’a Barista A’ishatu Sule, ta yi aikin cike ramun da suka dade suna kawo cikas a duk lokacin da mutane suka zo shigowa cibiyar yan jarida ta kasa reshen …
Read More »Kungiyar Yan Fansho Sun Yaba Wa Gwamnan Kaduna
Kungiyar Yan Fansho Sun Yaba Wa Gwamnan Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda Alhaji Alhassan Balarabe Musa ya bayyana cewa Gwamnatin Jihar Kaduna ta kammala shirin biyan wadanda suka ajiye aiki sama da mutane dari biyar (593) kudin Graduti Mutanen da abin ya shafa sune wadanda suka yi ritayar a …
Read More »Gwamnan Bauchi Bala Muhammad Ya Rabawa Musakai Kekunan Hawa
Imrana Abdullahi A kokarin ganin annsamawa musakai da ke fama da nakasa domin su samu saukin rayuwa yasa Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad Kauran Bauchi rabawa masu fama da nakasa Kekunan hawa irin na guragu saboda su samu saukin gudanar da harkokin rayuwa. Kamar dai yadda Gwamnan ya …
Read More »Wajibi Ne Matsa Su Yi Watsi Da Masu Ruruta Fitina – Lauya Aminu Abdrrashid
Wajibi Ne Matsa Su Yi Watsi Da Masu Ruruta Fitina – Lauya Aminu Abdrrashid BARISTA Aminu Abdurrashid Lauya ne mai zaman kansa da ke da ofishinsa a garin Kaduna ya yi wa manema labarai bayani a game da rikicin Kudancin kaduna da lamarin yaki ci yaki cinyewa duk da irin …
Read More »Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo
Matane Ya Jajantawa Iyalan Marigayi Hassan Kolo Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata sanarwa da ke dauke da sa hannun jami’in yada labarai a ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana cewa Alhaji Ahmed Ibrahim Matane ya bayyana matukar alhininsa tare da jajantawa Iyalan marigayi Alhaji Hassan Kolo da ya …
Read More »