Daga Abdullahi Sheme Alhaji Akilu Babaye Daraktan kamfanin rukunin NAK kuma Sardaunan sarkin Maskan katsina hakimin funtuwa da ke jahar katsina ya yi kira ga dukkan jama’ar kasar nan musamman na karamar hukumar funtuwa dasu dage da addioi domin samun zaman lafiya da Damina mai albarka. Ya yi wannan kiran …
Read More »RASHIN KISHIN KASA KE HAIFAR DA KASHE KASHE, SATAR JAMA’A – DAN MARAYAN ZAKI
DAGA IMRANA ABDULLAHI AN Bayyana matsalar rashin kishin kasa da cewa shi ne ke haifar da matsalar tsaron da ta kai ga Satar jama’a da kashe kashe a Najeriya. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri, da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki kuma Santurakin Tudun Wada Kaduna ne ya bayyana …
Read More »KATIN ZABE YA FI BINDIGA – ALIYU WAZIRI
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana katin zabe da cewa wani muhimmin makami ne da ya fi karfin bindiga. Honarabul Aliyu Muhammad Waziri Santurakin Tudun Wada Kaduna kuma Dujuman Buwari da ake yi wa lakabi da Dan marayan Zaki ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da kafar yada bidiyo …
Read More »An Yi Addi’oin Musamman Domin Samun Zaman Lafiya A Katsina
A ranar Litinin din da ta gabata ne 1 ga watan Augusta shekara ta 2022 a ka gudanar da addi’oi na musamman a kananan hukumomin Funtuwa da Dandume da Bakori da Danja da karamar hukumar Sabuwa da ke Jihar katsina domin samun zaman lafiya da walwalar jama’a Dalilin wannan taron …
Read More »Zulum visits 10 farms in four LGs, asks farmers problems
… Explains FG’s fertilizer ban in Borno … Promises liquid fertilizer Borno State Governor, Babagana Umara Zulum, on Wednesday toured 10 farmlands in the outskirts of four local governments: Maiduguri Metropolitan Council, Jere, Mafa and Dikwa to monitor farming activities. During the separate unscheduled visits, Zulum, a …
Read More »Za A Iya Samar Da Sabuwar Najeriya – Injiniya – Micheal Auta
Imrana Abdullahi An bayyana jam’iyyar Lebo a matsayin wadda za ta tabbatar da samar da sabuwar Najeriya domin ci gaban kasa tare da al’ummarta baki daya. Injiniya Micheal Auta, wanda ke takarar neman zama dan majalisar Dattawa daga yankin Kudancin Kaduna, ya bayyana hakan a wajen wani gagarumin taron yayan …
Read More »NBA Sokoto seeks postponement of SPIDEL Confab
The Sokoto State Chapter of the Nigerian Bar Association ( NBA), has called for the postponement of the association’s 2022 SPIDEL Conference. It has also demanded an immediate refund of the registration fees paid by its members for the aborted conference earlier scheduled to hold in the state. This …
Read More »KASUPDA Commences Processing Building approval on Squatter and Slum Settlement Areas
For upgrading Squatter and Slum Settlement Areas in Kaduna Metropolis, Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) has commenced the processing of building permission in Rigasa District. In a statement Signed by Nuhu Garba Dan’ayamaka (Public Relations Executive, PRE), KASUPDA, made available to news men revealed that. …
Read More »NUJ KADUNA STATE CONGRATULATES COUNCIL CHAIRMAN OVER COURT RULING.
Following the Monday decision by a magistrate court sitting in Barnawa,Kaduna south local government area of Kaduna state affirming the electoral victory of the Kaduna state council Chairman of the Nigeria Union of Journalists (NUJ),Comrade Asma’u Yawo Halilu,the council wishes to welcome the decision of the court while also …
Read More »Dankishin Kasa Ya Daura Tutar Najeriya A Kan Gidansa
Mustapha Imrana Abdullahi Wani dan kishin kasa da ke zaune a cikin garin Kaduna arewacin tarayyar Najeriya ya bukaci al’ummar kasar da su rika Sanya batun kishin kansu da kasarsu a gaba a koda yaushe domin komai ya kara inganta. Mai kishin kasar ya ce saboda irin kishin da yake …
Read More »