Home / Siyasa (page 7)

Siyasa

JAMA’A NE SUKA TSAYAR DA NI TAKARA – SIDI BAMALLI

DAGA IMRANA ABDULLAHI Ibrahim Sidi Bamalli, dan takarar kujerar majalisar Dattawa ne a yankin shiyya ta daya a Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar Lebo ya bayyana cewa yanci,Cancanta kuma da mutane ne suka ce sai ya tsaya wannan takarar domin shekaru sa sun kai abin da ake bukata saboda ya wuce …

Read More »

Zaben APC Ci Gaban Abin Da PDP Ta Bari Ne

Daga Imrana Abdullahi Sakataren jam’iyyar Lebo na kasa Umar Ibrahim Mairakumi, ya bayyana cewa Sakacin Gwannati ne ke kawo matsalar rashin tsaro sakamakon rashin adalci, yara sun kammala karatu ba abin yi har al’amura suka tabarbare a ko’ina. Umar Ibrahim Mairakumi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa …

Read More »

A SHEKARU NA 91 BA NA JIN DADIN RAYUWA – AMINU DANTATA

….INA FATAR GAMAWA LAFIYA A kokarin mai takarar mataimakin shugaban kasa karkashin tutar jam’iyyar APC, Jirgin tuntuba da ganawa da jama’a na Alhaji Kashim Shatima ya Isa Jihar Kano domin ganawa da kuma tattaunawa da shugabannin al’umma, manyan yan kasuwa da dukkan masu ruwa da tsaki a game da batun …

Read More »

BA ZA MU CI AMANAR KU BA – DOKTA DIKKO UMAR RADDA

DAGA IMRANA ABDULLAHI ….Matasaaaaa, Mataaaa,ina yi wa kowa fatan alkairi ….bukatarka ta biya gaka ga yan jam’iyyar APC na Jihar Katsina masu yi maka fatan alkairi. An bayyana mutanen Jihar Katsina da cewa masu godiyar Allah ne da ba su da butulci don haka ake godewa kowa da kowa, yau …

Read More »