A kokarin al’umma musamman marasa galihu sun samu damar tsayawa da kafafunsu yasa Muryar darika koyawa mutane dari 660 sana’o’in da za su dogara da kansu. Bisa wannan dalilin ne ma yasa zababen gwamnan Jihar Katsana Dr Dikko Umar Rada ya yabawa Muryar Darikar Tijjaniyya Funtuwa ,bisa kokarinta na koyawa …
Read More »APC TA LASHE ZABEN MAZABAR FUNTUWA DA DANDUME
Daga Imrana Abdullahi Kasancewar an gudanar da zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya da na Dattawa a tarayyar Najeriya tun bayan kawo karshen mulkin soja a shekaru 23 da suka gabata a halin yanzu hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa da ta aiwatar da zaben sun fara …
Read More »ZAN SAMAR DA GIDAN TALBIJIN A MAZABAR FUNTUWA – ASAS
…Zamu Yi Aiki Da Malamai,Hakimai, Dagatai Da Masu Inguwanni Daga Imrana Abdullahi Dan takarar kujerar majalisar dokoki ta tarayya domin wakiltar kananan hukumomin Funtuwa da Dandume daga Jihar Katsina matashi Alhaji Abubakar Muhammad Asas. Abubakar Muhammad Asas, ya bayyana cewa tuni an samu Lasisin gina gidan Talbijin domin kara inganta …
Read More »KO A TARON SHUGABAN KASA NE SAI HAKA – Isyaku Wada Faskari
DAGA IMRANA ABDULLAHI An bayyana irin gagarumin taron tarbar dan takarar Gwannan Jihar Katsina karkashin APC Dokta Dikko Umar Radda da cewa taron ko shugaban kasa ya zo garin Funtuwa da ke Jihar Katsina idan aka yi masa wannan gangamin hakika sai haka. Kwamared Isyaku Wada Faskari ne ya …
Read More »ZAMU TABBATAR DA AN YI WA YANKIN FUNTUWA ADALCI – DANDUTSE
Daga Imrana Abdullahi Dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Kananan hukumomin Funtuwa da Dandume, kuma dan takarar Sanatan yankin Funtuwa da ake kira karaduw, Alhaji Muntari Dandutse ya bayar da tabbacin cewa za su tabbatar an yi wa kowa adalci tun daga Jihar Katsina zuwa kasa baki daya. Alhaji …
Read More »A Saukaka Farashi – Kalifan Tijjaniyya
Daga Hussaini Yero, Funtua Sakamakon zagayowar watan da aka haifi fiyayan Halita Annabi Muhammad Bin Abdullahi (saw) Kalifan Tijaniya Aliyu Saidu Alti Funfuwa,yayi kira ga ‘Yan Kasuwa da masu sana’ar hannu ,da masu jigilar ababan hawa da su saukaka farshin,sabo da murnar haihuwar Annabi Muhammad Muhammad .kuma yin haka …
Read More »Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Giwa, Funtuwa Da Dandume Jihar Katsina
Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Dandume Jihar Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata tawagar wakilan mu karkashin jagorancin M Imrana Abdullahi lokacin da suka ziyarci kasuwar domin bincikar yadda ake sayar da Buhunan amfanin Gona, kasancewar karamar hukumar Dandume na cikin sahun gaba a wajen sanarwa …
Read More »Funtua Muslim Community College Of Health Science And Technology Matriculats 320 Students
Fintua Muslim Community College Of Health Science And Technology Matriculats 320 Students By Our Reporter The Provost Muslim Community College Of health Science and Technology Funtua Alhaji Umar Aminu, urged the student to demonstrate commitment to their studies and be orderly in conducting their activities within and …
Read More »Wani Uba Ya Mutu, An Sace Yayansa Biyu Da Ma’aikacin Banki
Wani Uba Ya Mutu, An Sace Yayansa Biyu Da Ma’aikacin Banki Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Funtuwa cikin Jihar Katsina na cewa masu satar mutane sun shiga unguwar rukunin gidajen Shagari da ke Funtuwa. Masu satar mutanen sun yi awon gaba da yayan wani mutum har …
Read More »Allah Ya Yi Wa Isma’ila Isa Funtuwa Rasuwa
Imrana Abdullahi Sanannen shahararren dan kasuwa kuma masanin harkokin wallafa Jarida daya daga cikin shugabannin harkar yada labarai, Malqm Isma’ila Isa Funtuwa ya rasu. Ya dai rasu ne a garin Abuja a lokacin da ake duba lafiyarsa. Ya rasu yana da shekaru 78 a duniya. Bayanai dai sun bayyana cewa …
Read More »
THESHIELD Garkuwa