Daga Hussaini Yero, Funtua Sakamakon zagayowar watan da aka haifi fiyayan Halita Annabi Muhammad Bin Abdullahi (saw) Kalifan Tijaniya Aliyu Saidu Alti Funfuwa,yayi kira ga ‘Yan Kasuwa da masu sana’ar hannu ,da masu jigilar ababan hawa da su saukaka farshin,sabo da murnar haihuwar Annabi Muhammad Muhammad .kuma yin haka …
Read More »Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Giwa, Funtuwa Da Dandume Jihar Katsina
Ga Yadda Farashin Amfanin Gona Yake A Kasuwar Dandume Jihar Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Kamar yadda wata tawagar wakilan mu karkashin jagorancin M Imrana Abdullahi lokacin da suka ziyarci kasuwar domin bincikar yadda ake sayar da Buhunan amfanin Gona, kasancewar karamar hukumar Dandume na cikin sahun gaba a wajen sanarwa …
Read More »Funtua Muslim Community College Of Health Science And Technology Matriculats 320 Students
Fintua Muslim Community College Of Health Science And Technology Matriculats 320 Students By Our Reporter The Provost Muslim Community College Of health Science and Technology Funtua Alhaji Umar Aminu, urged the student to demonstrate commitment to their studies and be orderly in conducting their activities within and …
Read More »Wani Uba Ya Mutu, An Sace Yayansa Biyu Da Ma’aikacin Banki
Wani Uba Ya Mutu, An Sace Yayansa Biyu Da Ma’aikacin Banki Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga garin Funtuwa cikin Jihar Katsina na cewa masu satar mutane sun shiga unguwar rukunin gidajen Shagari da ke Funtuwa. Masu satar mutanen sun yi awon gaba da yayan wani mutum har …
Read More »Allah Ya Yi Wa Isma’ila Isa Funtuwa Rasuwa
Imrana Abdullahi Sanannen shahararren dan kasuwa kuma masanin harkokin wallafa Jarida daya daga cikin shugabannin harkar yada labarai, Malqm Isma’ila Isa Funtuwa ya rasu. Ya dai rasu ne a garin Abuja a lokacin da ake duba lafiyarsa. Ya rasu yana da shekaru 78 a duniya. Bayanai dai sun bayyana cewa …
Read More »Kungiyar Yan Kasuwa Na Fadakar Da Jama’a Game Da Cutar Korona
Imrana Abdullahi Hadaddiyar kungiyar yan kasuwa shiyyar Funtuwa karkashin Alhaji Musa Shugaba sun dukufa wajen wayar da kan jama’a game da cutar Covid – 19 da ke yi wa duniya barazana. Hadaddiyar kungiyar yan kasuwar na shiyyar Funtuwa sun shiga bakin kasuwar da ke makera Funtuwa suna fadakar da mutane …
Read More »Gamayyar Kungiyoyin Funtuwa Sun Koka Game Da Wutar Lantarki
Gamayyar Kungiyoyi da ke Funtua, wanda suka hada da Funtua Consultative Forum, FUNYUD, Funtua Huntun Dutse, a karkashin jagorancin shugaban makarantar Muslim Community College of Health Sciences and Technology da ke Funtuwa suka kai ziyara ofishin Shiyya na Kamfanin da ke rarraba Wuta na Funtua watau KEDCO, Funtua Regional Office. …
Read More »