KDSG condemns bandits’ attack on worshippers in Chikun LGA – Condoles church over killing of worshipper – Bandits kill six in Birnin Gwari LGA – One killed in Kachia LGA – Seven-year-old killed in Igabi LGA The Kaduna State Government has condemned in the strongest terms the …
Read More »Zan Samar Da Hanyoyin Ci gaba A Karamar Hukumar Kaduna Ta Arewa – Amoke
Zan Samar Da Hanyoyin Ci gaba A Karamar Hukumar Kaduna Ta Arewa – Amoke Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin da yake yi na ganin an samar da ingantaccen tsarin gudanar da kananan hukumomi a Jihar Kaduna da Nijeriya baki daya mai Gwagwarmaya domin fadakarwa da kwato yancin jama’a Malam Yusuf …
Read More »Tuition Fee’s Hike: A Direct Attack On The Educational Career Of The Poor – Amb Gomna
Tuition Fee’s Hike: A Direct Attack On The Educational Career Of The Poor – Amb Gomna By Usman Nasidi; Kaduna. The Nigeria Youths Movement In Politics (NYMIP), has described the recent hike of tuition fees by the Kaduna State Government as a negative attack, sending wrong signal towards the …
Read More »Lokaci Ya Yi Da Za Mu Hadu Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya- Fasto Buru
Lokaci Ya Yi Da Za Mu Hadu Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya- Fasto Buru Imrana Abdullahi Fasto Yohanna YD Biru, shugaban cibiyar kokarin samar da zaman lafiya da dai- daitawa tsakanin Juna ta kasa ya bayyana cewa lokaci ya yi da dukkan jama’a ba tare da nuna bambance bambance ba …
Read More »Armed bandits shoot three abducted university students dead
In an act of mindless evil and sheer wickedness, the armed bandits who kidnapped students of Greenfield University, have shot dead three of the abducted students. The armed bandits on Tuesday night kidnapped an unspecified number of students at the institution located at Kasarami village off Kaduna-Abuja Road in …
Read More »Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800)
Wadanda Suka Sace Daliban Jami’a A Kaduna Sun Nemi Miliyan Dari Takwas (800) Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa Yan bindigar da suka sace dalibai 23 na jami’a mai zaman kanta a daren Jiya sun nemi a ba su kudin fansar naira miliyan dari Takwas. …
Read More »Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna
Yan bindiga Sun Kai Hari Jami’ar Greenfield Da Ke Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da ke fitowa daga Jihar Kaduna na cewa wadansu yan bindiga sun kai hari a Daren jiya ga jami’a mai zaman kanta ta Greenfield da kan hanyar Abuja daga cikin garin Kaduna. Bayanan da Gwamnatin Jihar …
Read More »Armed bandits attack Greenfield Univerity
–One varsity staff member killed -Unspecified number of students kidnapped Last night, the Ministry of Internal Security and Home Affairs received distress calls of an attack by armed bandits on the Greenfield Univerity, situated at Kasarami, off the Kaduna-Abuja Road in Chikun LGA. Troops of Operation Thunder …
Read More »Muna Neman Taimakon Kungiyoyi, Masu Hannu Da Shuni – Iyayen Yara
Muna Neman Taimakon Kungiyoyi, Masu Hannu Da Shuni – Iyayen Yara Mustapha Imrana Abdullahi Iyayen Yara dalibai da yan bindiga suka sace a babbar makarantar koyon aikin Gona da sanin ilimin Gandun daji ta Gwamnatin tarayya da ke Afaka karamar hukumar Igabi cikin Jihar Kaduna sun koka game da halin …
Read More »Between El-Rufai and parents of abducted students is empathy
Contrary to the mischief in some sections of the media, the bond between Governor of Kaduna State, Malam Nasir El-Rufai and the parents of the abducted students of Federal College of Forestry Mechanization, and other citizens in captivity, is deep empathy amidst spirited efforts to secure them. The Governor …
Read More »
THESHIELD Garkuwa