Bani Dauke Da Cutar Korona – El Rufa’I Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya bayyana cewa bashi dauke da wannan cuta ta Korona. Gwamnan ya bayyana hakan ne lokacin da yake tattaunawa da kafafen yada Labarai a cikin gidan Gwamnatin Jihar da aka yada …
Read More »Global Peace Foundation to commence peace building activities in Zangon Kataf
Global Peace Foundation to commence peace building activities in Zangon Kataf A Non Governmental Organization, “Global Peace Foundation” says it will commence peace building activities in Atyap chiefdom in Zangon Kataf Local Government Area of Kaduna state by January next year. The Southern Kaduna Coordinator of the Foundation, …
Read More »A Kaduna Abin Jiya Zai Dawo Ne
Akwai Yuwuwar Saka Dokar Hana Fita A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta gargadi jama’a game da yuwuwar sake shiga dokar hana fita kashi na biyu madamar mutane ba su kiyaye da ka’idojin hana dauka da yada cutar Korona ba. Bayanin …
Read More »Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan
Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Mutane 16 yan asalin Jihar Kano hadarin mota ne ya kashesu ba harin yan bindiga ba a kan hanyar Kaduna Abuja. Labarin da aka yi ta bayarwa a jiya cewa mutane yan asalin …
Read More »Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna
Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnati na ganin ta wayar da kawunan masu kanana da matsakaitan masana’antu a Jihar Kaduna a halin yanzu aka shiryawa yan kungiyoyi masu sana’o’i da kuma kamfanoni domin karin fadakarwa da kuma bayar …
Read More »An Kaddamar Da Sababbin Shugabannin Kungiyar Teloli Ta Kasa Reshen Kaduna
An Kaddamar Da Sababbin Kungiyar Teloli Ta Kasa Reshen Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar Teloli masu aikin suturar sa kowane dan Adam ke amfani da ita manya da yara har ma da Jarirai reshen Jihar Kaduna sun zabi Sababbin shugabannin da za su ja ragamar Kungiyar. A wajen babban taron …
Read More »KDSG orders investigation of killing and counter killing in Jema’a LGA
KDSG Security Update: The Kaduna State Government has received a report of killing and counter killing in Jema’a local government area of the state. The state government condemns these attacks and the loss of lives and has directed security agencies to investigate and arrest all persons involved in the …
Read More »2023 :An Kai El- Rufa’I Kotu
Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin matsuwar da wadansu mutane suka yi domin ganin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya tsaya takarar neman shugabancin Nijeriya a shekarar 2023 yasa wadansu mutane suka kai shi kotu. Su dai wadanda suka kai shi kotun sun ce sun yi hakan ne domin …
Read More »Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Wasu Mutane A Jami’ar ABU Zariya
Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Wasu Mutane A Jami’ar ABU Zariya Imrana Abdullahi Sanarwar da Daraktan Sashen Yada Labarai na jami’ar Ahmadu Bello Zaria Malam Auwalu Umar ya fitar a yammacin Litinin din na cewa a safiyar Litinin din da misalin karfe 12.50 na dare masu garkuwa …
Read More »Igbo Community Condoled Nigerians
Igbo Community Condoled Nigerians The Igbo Community Welfare Association Kaduna state has condoled the government and people of the state over the demised of the former Governor of the defunt Kaduna state, late Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. State Chairman of the Association, Barrister Christ Nnoli who led other leaders of …
Read More »