Kamfanoni Sama Da 90 Sun Halarci Taron Baje Kolin SMEDAN A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Gwamnati na ganin ta wayar da kawunan masu kanana da matsakaitan masana’antu a Jihar Kaduna a halin yanzu aka shiryawa yan kungiyoyi masu sana’o’i da kuma kamfanoni domin karin fadakarwa da kuma bayar …
Read More »An Kaddamar Da Sababbin Shugabannin Kungiyar Teloli Ta Kasa Reshen Kaduna
An Kaddamar Da Sababbin Kungiyar Teloli Ta Kasa Reshen Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar Teloli masu aikin suturar sa kowane dan Adam ke amfani da ita manya da yara har ma da Jarirai reshen Jihar Kaduna sun zabi Sababbin shugabannin da za su ja ragamar Kungiyar. A wajen babban taron …
Read More »KDSG orders investigation of killing and counter killing in Jema’a LGA
KDSG Security Update: The Kaduna State Government has received a report of killing and counter killing in Jema’a local government area of the state. The state government condemns these attacks and the loss of lives and has directed security agencies to investigate and arrest all persons involved in the …
Read More »2023 :An Kai El- Rufa’I Kotu
Imrana Abdullahi Sakamakon irin tsananin matsuwar da wadansu mutane suka yi domin ganin Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i ya tsaya takarar neman shugabancin Nijeriya a shekarar 2023 yasa wadansu mutane suka kai shi kotu. Su dai wadanda suka kai shi kotun sun ce sun yi hakan ne domin …
Read More »Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Wasu Mutane A Jami’ar ABU Zariya
Yan Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Wasu Mutane A Jami’ar ABU Zariya Imrana Abdullahi Sanarwar da Daraktan Sashen Yada Labarai na jami’ar Ahmadu Bello Zaria Malam Auwalu Umar ya fitar a yammacin Litinin din na cewa a safiyar Litinin din da misalin karfe 12.50 na dare masu garkuwa …
Read More »Igbo Community Condoled Nigerians
Igbo Community Condoled Nigerians The Igbo Community Welfare Association Kaduna state has condoled the government and people of the state over the demised of the former Governor of the defunt Kaduna state, late Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa. State Chairman of the Association, Barrister Christ Nnoli who led other leaders of …
Read More »Za Mu Ci Gaba Da Taimakawa Wasanni – GM GAC
Daukar Nauyin Wasanni Halayyar Mu Ce a Kamfanin GAC Fitaccen kamfanin motoci na GAC ya bayar da tabbacin cewa za su ci gaba da taimakawa harkokin wasanni a Nijeriya, saboda halayyar kamfanin GAC. Janar manaja mai kula da harkar kasuwanci na kamfanin motocin GAC, Jubril Arogundade ne ya bayyana hakan …
Read More »GAC Motors Will Keep Supporting Sports – GM
Sponsoring Sports Is Our Culture At GAC – Top automobile company, GAC has given assurance that they will keep supporting sporting activities in Nigeria, because it is their culture. General Manager Commercial of GAC Motors, Jubril Arogundade expressed this when fielding questions from newsmen on Saturday in Kaduna, …
Read More »Al’ummar Igbo Za Su Gyara Nijeriya – Barista Christ Nnoli
Imrana Abdullahi Barista christ Nnoli, shugaban kula da walwala da jin dadin al’ummar Igbo na Jihar Kaduna kuma mataimakin shugaban Igbo na Jihohin arewa 19 ya bayyana cewa idan an ba al’ummarsa jagorancin Nijeriya za su ciyar da kasar tare da al’ummarta gaba kamar yadda aka sansu da bunkasa …
Read More »An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu
An Dakatar Da Wazirin Zazzau Ibrahim Aminu Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta Dakatar da babban kansila a masarautar Zazzau wato wazirin Zazzau Alhaji Ibrahim Aminu. Takardar dakatarwar da babban kansilan an aike masa da ita ne daga ma’aikatar kula da harkokin kananan hukumomi da masarautun gargajiya a ranar Alhamis …
Read More »