Text of State Broadcast by Malam Nasir El-Rufai, Governor of Kaduna State, on emergency measures taken to protect residents from Covid-19, Monday, 23rd March 2020 My dear people of Kaduna State, It is a sad fact that coronavirus is in Nigeria. I address you today to reinforce the message that …
Read More »Muna Sa Ido A Kan Mutane Uku – Ma’aikatar lafiya
Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar kaduna ta bayyana cewa tana nan tana sa idanu a kan mutane uku da suka dawo Nijeriya daga kasar waje Ma’aikatar lafiya ta Jihar Kaduna ce ta bayyana hakan a cikin wata takardar da aka aikewa manema labarai a kaduna Kamar yadda suka bayyana cewa mutanen …
Read More »KDSG names Muhammadu Sanusi II as Chancellor of KASU
The Kaduna State Government has named His Highness, Muhammadu Sanusi II as the Chancellor of the Kaduna State University (KASU). He succeeds the pioneer Chancellor, His Highness, Malam Tagwai Sambo, the Chief of Moro’a, who was appointed to the role in 2005. A statement from Sir Kashim Ibrahim House announced …
Read More »KASUPDA Da Yan Kasuwar Bacci Sun Tattauna Har An Fara Tushe Kasuwar
Daga Imrana Abdullahi Tun bayan tattaunawar da aka yi tsakanin hukumar kula da tarin gine gine ta Jihar kaduna da kuma shugabannin yan kasuwar Bacci da ke garin Kaduna arewacin tarayyar Nijeriya tuni har hukumar ta fara aiwatar da aikinta domin samun damar yin gini na zamani a kasuwar. Rahotannin …
Read More »Dole A Dauki Matakin Salwantar Rayuka A Kan Titunan Nijeriya – Issa Aremu
Daga Imrana A Kaduna An Bayyana matsalar salwantar rayuka sakamakon hadurra da ake samu kan titunan Nijeriya a matsayin illar da wuce cutar sida ko kanjamau da makarantansu. Kwamared Issa Aremu ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar ta’aziyyar mutuwar tsohon sakataren kungiyar yan jaridu reshen jihar kaduna …
Read More »Yayan PDP Na Murna Da Sake Duban Shari’ar Shugaban Kasa A Kotun Koli
Daga Imrana Kaduna Wanda ya samar da kungiyar Deservation.org, kuma Darakta Janar Dakta Sani Adamu, ya jinjinawa shugaban Jam’iyyar PDP na kasa Prince Uche Secondus da daukacin shugabancin jam’iyyar baki daya bisa irin yadda suka bukaci kotun koli da ta sake duba hukuncin da ta yanke a shari’a tsakanin dan …
Read More »Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ya Ajiye Aikin Shugabancin
Daga Imrana Abdullahi Kaduna Da Dumi duminsa: labarin da muke samu a yanzu na bayanin cewa shugaban majalisar dokokin Jihar Kaduna Alhaji Aminu Abdullahi Shagali ya sauka saga mukaminsa na shugaban majalisar. Kamar yadda muka ga takardar ajiye aikin da ya rubuta da hannunsa ya kuma Sanya mata hannu daga …
Read More »Shugaban Karamar Hukumar Giwa Ya Taimakawa Mutanen Bakali
Shugaban karamar hukumar Giwa Alahaji Abubakar Shehu Lawal Giwa ya wallafa wa mutanen garin Bakali da ke gundumar masarautar Fatika cikin karamar hukumar Giwa a Jihar Kaduna. Shugaban ya kai masu kayan da suka hada da Buhunan Masara 30, Buhunan Shinkafa 20, Katifu 30, man Gyada hakan 25sai Zannuwa 50 …
Read More »Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Cimma Matsaya a Game Da Daliban GGSS Kawo
Daga Imrana Kaduna Babbar Sakatariya a ma’aikatar ilimin Jihar Kaduna Uwargida S Yayi, ta bayyana wa iyayen daliban makarantar Sakandire ta Kawo irin matsayin Gwamnati game da daliban makarantar Yam mata da ke Kawo. Sakatariyar ta shaidawa taron da suka yi da iyayen yara cewa tuni aka sama wa daliban …
Read More »Gwamna El- Rufa’i Cikakken Mai Kishin Talakawa Ne – Dakta Shinkafi
Daga Abdullahi Dan Kaduna Wani mai rajin kare hakkin bil’adama da ke garin Kaduna Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana Gwamna Malam Nasiru Ahmad El-Rufa’i, a matsayin Gwarzo cikakken dan kishin kasa mai kaunar ci gaban Talakawa a koda yaushe. Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a garin …
Read More »