Gwamnati Massri Ba Ta Hana Yin Amfani Da Dandalin Sada Zumunta Ba Mustapha Imrana Andullahi Gwamnatin Jihar Katsina Ba Ta Hana Yin Amfani Da Dandali Sada Zumunta Ga Ma’aikata Ba Wata takardar da ake ta yadawa a dandalin Sada zumunta na yanar Gizo ya jawo hankalin Gwamnatin Jihar katsina kan …
Read More »An Yi Kira Ga Jama’ar Bakori Su Kiyaye Doka Da Ka’ida
An Yi Kira Ga Jama’ar Bakori Su Kiyaye Doka Da Ka’ida Mustapha Mahmud Kanti Bello, Kwamishina ne na raya karkara a Jihar Katsina ya bayyana gamsuwarsa da irin yadda hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta raba kayan zabe a kan lokaci domin zaben cike gurbi na Dan majalisar …
Read More »Masari Ta Karrama Yan Firamare Da Suka Wakilci Jihar Katsina
Gwamna Aminu Bello Masari ya yi kira ga iyaye da su rika juriyar sa ido da kula da tarbiyyar ‘ya’yan su mata, madadin su rika hana su zurfafa Ilimin su zuwa matakar gaba da Sakandare. Alhaji Aminu Bello Masari ya yi wannan kiran ne a fadar Gwamnatin Jihar Katsina yayin …
Read More »An Kaddamar Da Shirin Yin Rajista Domin Bayar Da Tallafi
An Kaddamar Da Shirin Yin Rajista Domin Bayar Da Tallafi Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin yin rijista don bayar da tallafi ga direbobi a jihar Katsina don rage masu radadin da wahalar da cutar Korona ta haddasa. Karkashin hukumar kula da kanana da matsakaitan masana’antu ta …
Read More »YA AKA YI DA KAYAN TALLAFIN JIHAR KATSINA NA KORONA?
Mu’azu Hassan @Katsina City News Kwanakin baya Nijeriya ta shiga wani yanayi na wata zanga-zanga da ake kira ENDSARS daga baya ta rikide ta zama tarzoma, kisa, fasa shaguna da kone-kone. Daya daga cikin abin da ya dauki hankalin duniya shi ne yadda aka rika fasa wasu sito-sito na …
Read More »Sanata Mandiya Ya Kai Mahadi Shehu Kotu
Mahadi Da Mandiya Za Su Hadu A Kotu BAYANAN da suke fitowa daga garin Katsina a karamar hukumar Katsina kuma a Jihar Katsina na cewa Sanatan da ke wakiltar mazabar yankin Funtuwa da ake kira yankin Karaduwa na cewa Sanata Bello Mandiya ya kai fitaccen dan Gwagwarmaya Mahadi Shehu …
Read More »APC Administration Has Expended Over 7.3bn On Tertiary Education – Dr Ruwan godiya
The present APC administration says it has expended over 7.3 billion Naira towards improving tertiary education in the state from 2015 to date. The special Adviser to the Governor on Higher Education, Alhaji Bishir Ruwan Godiya made this known during a media briefing organized by the correspondents chapel of …
Read More »Yan bindiga sun sace amarya a Katsina
Yan bindiga sun sace amarya a Katsina Wasu ‘yan bindiga sun shiga garin Kafin Soli, karamar hukumar Kankiya jihar Katsina, suka sace amaryar wani mutum mai suna Ahmad Muhammad. Mazauna yankin sun fada wa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun shiga garin ne da misalin karfe 12 na yau Laraba, …
Read More »Sarkin Katsina Ya Tabbatar Ma Sagir Abdullahi Inde Da Sarkin Musawan Katsina
Sarkin Katsina Ya Tabbatar Ma Sagir Abdullahi Inde Da Sarkin Musawan Katsina Mustapha Imrana Abdullahi Maimartaba Sarkin Katsina Alhaji Dokta Abdulmumini Kabir Usman CFR ya tabbatar ma Alhaji Sagir Abdullahi Inde da ake kira (Bature) da Sarautar SARKIN MUSAWAN KATSINA hakimin Musawa. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata …
Read More »Rundunar Yan Sandan Katsina Sun Kama Kasurgumin Dan Ta’adda
Rundunar Yan Sandan Katsina Sun Kama Kasurgumin Dan Ta’adda Imrana Abdullahi Rundunar yan sanda ta kasa reshen Jihar Jihar Katsina sun yi nasarar kama wani kasurgumin dan Ta’adda mai satar mutane da ke Dajin Rugu a karamar hukumar Safana ta Jihar Katsina. Kamar yadda mai magana da yawun rundunar SP …
Read More »
THESHIELD Garkuwa