Mustapha Imrana Abdullahi Wani jigon jam’iyyar APC daga Jihar Zamfara Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana cewa shi ya na yin jam’iyyar APC ne saboda tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Abubakar Yari, kasancewarsa jagora na kwarai. Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa da …
Read More »Kungiyar Matasan APC Za Su Kai Gwamnan Zamfara Kara Kotu
Kungiyar Matasan APC Za Su Kai Gwamnan Zamfara Kara Kotu Mustapha Imrana Abdullahi Kungiyar matasan jam’iyyar APC ta kasa karkashin jagorancin Dokta Suleiman Aliyu Shinkafi sun bayyana barazanar kai Gwamnan Jihar Zamfara kotun bunkasa kasashen Afrika in har ya kasa yi wa duniya bayani game da batun yin sulhu da …
Read More »Bafarawa Ya Kusa Kammala Jami’ar Karatun Kur’ani A Shinkafi
Bafarawa Ya Kusa Kammala Jami’ar Karatun Kur’ani A Shinkafi Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da wakilinmu ya samu daga wani babban hadimin tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa na cewa kadan ya rage slamic University for Qur’anic Studies a kammala ginin jami’ar karatun Alkur’ani da ke garin Shinkafi a …
Read More »Dakta Shinkafi Ya Soki Nadin Sarautar Da Aka Yi Wa Femi Fani Kayode
Dakta Suleiman Aliyu Shinkafi, Sarkin Shanun Shinkafi ya bayyana rashin gamsuwa da nadin sarautar da Sark8n Shinkafi ya yi wa Mista Femi Fani Kayode. Dakta Suleiman Aliyu Shinlafi ya bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai da ya kira, inda ya ce hakika abin da Sarkin ya yi …
Read More »