The successes recorded so far in improving urban planning activities by Kaduna State Urban Planning and Development Authority (KASUPDA) are attracting the attention of other States in Nigeria. In a statement Signed by Nuhu Garba Dan’ayamaka (Public Relations Executive,PRE) KASUPDA, made available to newsmen revealed that A statement issued by …
Read More »An Mika Sunan Sanata Hassan Nasiha Ya Zama Mataimakin Gwamnan Zamfara
MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI SANATA Hassan Muhammad Nasiha, mai wakiltar mazabar Zamfara ta tsakiya ne aka mika sunansa ga majalisar dokokin Jihar Zamfara domin tantancewa ya zama mataimakin Gwamnan Jihar Hakan dai ya faru ne biyo bayan tsigewar da majalisar dokokin Jihar ta yi wa tsohon mataimakin Gwamna Mahadi Aliyu Muhammad …
Read More »DOKTA SULEIMAN SHINKAFI YA KAI ZIYARA OFISHIN JAKADANCIN KASAR DUBAI
IMRANA ABDULLAHI Akokarin da yake na ganin Jihar Zamfara ta samu karbuwa a idanun duniya domin amfanuwa da abubuwa da suka hada da bangaren tsaro,Kiwon lafiya, Ilimin addini domin ganin Jihar Zamfara ta yi fice har ta tsarewa tsara. Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara Shawara a kan hulda da yarjejeniya …
Read More »ZAMFARA SA BILATERAL AND MULTILATERAL AFFAIRS ORGANIZES TALENT SHOW TO DISCOVER YOUTHS WITH POTENTIALS
The office of the Special Adviser to the Zamfara state Governor on Bilateral and Multiletaral Affairs Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi is to organize a talent show, aimed at identifying the talented Youths who will be assisted to develop their skills for peace, unity and progress of the state. …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA YA FI KOWA KISHIN JIHAR – DOKTA SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI AN bayyana Gwamnan Jihar Zamfara Dokta Muhammad Bello Matawalle, a matsayin wanda ya fi kowa kishin Jihar Zamfara tare da al’ummarta baki daya. Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, mai ba Gwamnan shawara a kan harkokin hulda da kasashen waje ne ya bayyana hakan lokacin da yake mayar da martani …
Read More »SEN. MARAFA GIDA- GIDA SUPPORT GROUP THROWS ITS WEIGHT ON MATAWALLE SAYING MARAFA NOW ON HIS OWN
The renowned support group, Senator Marafa Gida Gida with Hajiya Hadiza Rufai Imam at the helms of its affairs has said that its impactive house-to-house campaign and awareness creation strategy will now be used for the benefit of governor Matawalle and the focused and recognized APC under the Chairmanship …
Read More »AGAIN, DAUDA LAWAL DARE LOSSES 2885 LOYALISTS TO MATAWALLE
One of Dauda Lawal Dare’s strong pillars and about 3,000 of his followers in Zamfara politics, Hon. Mujitaba Idris Dangote who is also the founder of Dangote Foundation, today declared his parting of ways from his former boss and godfather to join the recognized APC in the state led …
Read More »ZAMFARA APC CHAIRMAN, PUBLICITY SECRETARY HONOURED
Chairman of Zamfara state Chapter of the All Progressives Congress APC, Hon. Tukur Umar Danfulani was today honoured by the Madarasatul Irshadil Auladil Muslimin, Gadar Baga, Gusau during the school’s graduation ceremony of students who exhaled in the recitation and memorization of the Holy Qur’an. In a statement Signed by …
Read More »GWAMNAN ZAMFARA BASHI DA HANNU A BATUN KOKARIN TSIGE MATAIMAKINSA – SHINKAFI
IMRANA ABDULLAHI Mai ba Gwamnan Jihar Zamfara shawara a kan harkokin hulds da kasashen waje Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana cewa Gwamna Matawalle bashi da hannu a batun kokarin da majalisar dokokin Jihar Zamfara ke yi domin Tsige mataimakinsa Mahadi Aliyu Gusau. Dokta Suleiman Shinkafi ya ce hakika Gwamnan …
Read More »ZAMFARA SA BILETARAL Dr. SHINKAFI BAGS WORLD PEACE AWARD
By Idris Salisu Zamfara The Special Adviser to Zamfara state Governor on Biletaral and Multiletaral Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi, and thirty other personalities have been awarded with Distinguished award of excellent by the International Association of World Peace Advocates in Collaboration with United Nations Special Consultative Status and Signatory to …
Read More »
THESHIELD Garkuwa