Governor Bello Mohammed Matawalle has always been seen and described as God sent to the embattled people of Zamfara having unexpectedly been declared governor of Zamfara by the nation’s apex court after the 2019 governorship election where the then ruling APC was initially declared to have won all the …
Read More »Monthly Archives: October 2021
Muna Kira Ga Gwamnati Da Mawadata Su Taimaka A Samu Saukin Sufuri – Aliyu Tanimu Zariya
Mustapha Imrana Abdullahi An yi kira ga Gwamnati da kuma mawadata a Jihar Kaduna da su taimaka domin a samu saukin matsalar sufurin da ake fuskanta a Jihar. Shugaban kungiyar direbobi ta kasa NURTW reshen Jihar Kaduna Alhaji Aliyu Tanimu Zariya ne ya yi wannan kiran lokacin da yake ganawa …
Read More »KDSG announces cabinet reshuffle, new appointments
Malam Nasir El-Rufai has assigned new portfolios to some commissioners and senior officials of the Kaduna State Government. The governor said that the reshuffle is designed to help harness fresh energy for the government’s final lap, bring new insights and enable the commissioners to have more rounded experience of …
Read More »An Yi Wa Shaikh Ibrahim Khalil Juyin Mulki
Mustapha Imrana Abdullahi A wani al’amari da ya faru mai kama da juyin mulki a kungiyar majalisar Malaman Kano a wani zaman da suka yi na zato ba tsammani suka canza Shaikh Ibrahim Khalil daga shugabancin majalisar ta su. A halin yanzu dai sun maye turbines da Shaikh Saleh Pakistan …
Read More »Over 100 Katsina Contingents Left For Ilorin
A Contingent of One Hundred and One Athletics, Players and Officials From Katsina State have left for Ilorin the Kwara State to attend the 6th National Youth Games 2021. On a Press statement Signed by the State Director of sports Nalado Iro Kankia and made available to …
Read More »Matsalar Tsaro Na Hana Gwamna Matawalle Bacci – Dokta Sani
Mustapha Imrana Abdullahi Shugaban Kwamitin tsaro a Jihar Zamfara Dokta Sani Abdullahi Shinkafi Wambai, ya bayyana cewa matsalar tsaron da Jihar Zamfara ke fama da shi na hana Gwamna Muhammad Bello Matawalle Bacci saboda da tsananin damuwar da yake yi game da lamarin. Dokta Sani Abdullahi ya bayyana hakan ne …
Read More »Yin Aikin Ba Sani Ba Sabo Zai Magance Matsalar Tsaron Jihar Zamfara
Mustapha Imrana Abdullahi Wani fitaccen mai fafutukar kare hakkin jama’a Dokta Suleiman Shu’aibu Shinkafi, ya bayyana daukar matakin aikin ba Sani ba sabo a matsayin abin da ya dace domin magance matsalolin tsaron da ke addabar Jihar. Gwamnati na aiki amma matsalar masu bayar da bayanan sirri ga yan bindiga …
Read More »Zulum: Seeing nightlife in Banki is one of my happiest moments as Governor
… Approves additional N50m for night traders Governor Babagana Umara Zulum on Thursday night, went out on the streets, to see first hand, how the commercial town of Banki was going to seem after seven years of desertion. Zulum was impressed that at 10:30pm, the town was bustling with …
Read More »PDP’ Zoning of Chairmanship to North, Threat to Consolidation of Democracy
The Coalition of Northern Groups, CNG has frowned at the resolution taken at the National Executive Committee meeting of the People’s Democratic Party zoning the national championship to the North, describing it a contradictory threat to the consolidation of democracy in Nigeria. Abdul-Azeez Suleiman, Spokesperson of …
Read More »Masu Bukatar Musamman Sun Yi Murnar Samun Dokar Ƴanci A Kaduna, Sun Buƙaci Aiwatar Da Dokar Nan Take
DAGA; USMAN NASIDI KADUNA. HADADDIYAR kungiyar nakasassu ta kasa (JONAPWD), reshen jihar Kaduna ta nuna farin cikin ta game da samun Dokar ƴancin nakasassu da aka dade ana jira wadda aka sanya cikin doka kuma Mai Girma Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-rufai ya sanya wa hannu. …
Read More »