Home / andiya (page 377)

andiya

Kebbi begins ICT Training for Commissioners, Senior Officials

Kebbi begins ICT Training for Commissioners, Senior Officials   From Our Special Correspondent in Sokoto   The Kebbi State Government, through the Ministry of Information and Communication Technology, has commenced the training of Commissioners and Senior Government Officials on Information and Communication Technology (ICT), towards ensuring efficiency in the civil …

Read More »

Sokoto Govt procures multi-million naira malaria commodities

Sokoto Govt procures multi-million naira malaria commodities   From Our Special Correspondent in Sokoto   Sokoto State Government has procured a multi-million naira large consignment if Malaria commodities, in it’s sustained bid to curb the menace of malaria in the state.   Our Correspondent reports that, the commodities were received …

Read More »

Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari

Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa tawagar Gwamnatin tarayya da suka zo Katsina domin jajantawa mutanen Jihar Katsina game da sacewa a lokacin da aka tarwatsa daliban makarantar sakandare ta GSSS  Kankara cewa ya zuwa yanzu suna …

Read More »

Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara  

Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara Mustapha Imrana Abdullahi A garin Kankara hedilwatar Karamar hukumar Kankara da ke cikin Jihar Katsina dimbin Daruruwan Mata sun fito domin jagorantar Zanga Zanga game da batun sace masu yaya da aka yi a wata makarantar sakandare da ke garin. Su dai matan …

Read More »

A Kaduna Abin Jiya Zai Dawo Ne

Akwai Yuwuwar Saka Dokar Hana Fita A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta gargadi jama’a game da yuwuwar sake shiga dokar hana fita kashi na biyu madamar mutane ba su kiyaye da ka’idojin hana dauka da yada cutar Korona ba. Bayanin …

Read More »