Kebbi begins ICT Training for Commissioners, Senior Officials From Our Special Correspondent in Sokoto The Kebbi State Government, through the Ministry of Information and Communication Technology, has commenced the training of Commissioners and Senior Government Officials on Information and Communication Technology (ICT), towards ensuring efficiency in the civil …
Read More »Sokoto Govt procures multi-million naira malaria commodities
Sokoto Govt procures multi-million naira malaria commodities From Our Special Correspondent in Sokoto Sokoto State Government has procured a multi-million naira large consignment if Malaria commodities, in it’s sustained bid to curb the menace of malaria in the state. Our Correspondent reports that, the commodities were received …
Read More »Global Peace Foundation to commence peace building activities in Zangon Kataf
Global Peace Foundation to commence peace building activities in Zangon Kataf A Non Governmental Organization, “Global Peace Foundation” says it will commence peace building activities in Atyap chiefdom in Zangon Kataf Local Government Area of Kaduna state by January next year. The Southern Kaduna Coordinator of the Foundation, …
Read More »Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari
Muna Neman Dalibai 333 – Gwamna Masari Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya shaidawa tawagar Gwamnatin tarayya da suka zo Katsina domin jajantawa mutanen Jihar Katsina game da sacewa a lokacin da aka tarwatsa daliban makarantar sakandare ta GSSS Kankara cewa ya zuwa yanzu suna …
Read More »Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara
Mata Na Jagorantar Zanga Zanga A Kankara Mustapha Imrana Abdullahi A garin Kankara hedilwatar Karamar hukumar Kankara da ke cikin Jihar Katsina dimbin Daruruwan Mata sun fito domin jagorantar Zanga Zanga game da batun sace masu yaya da aka yi a wata makarantar sakandare da ke garin. Su dai matan …
Read More »A Kaduna Abin Jiya Zai Dawo Ne
Akwai Yuwuwar Saka Dokar Hana Fita A Kaduna Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’i, ta gargadi jama’a game da yuwuwar sake shiga dokar hana fita kashi na biyu madamar mutane ba su kiyaye da ka’idojin hana dauka da yada cutar Korona ba. Bayanin …
Read More »I will strive for reduction of cost of litigation, protect people’s rights, Sokoto NBA Chair vows
I will strive for reduction of cost of litigation, protect people’s rights, Sokoto NBA Chair vows The newly elected Chairman of the Nigerian Bar Association ( NBA), Sokoto State Chapter, Barrister Muhammad Aliyu Sambo, has vowed to ensure reduction of the money spent by people in the state while …
Read More »An Samu Yan Takara Masu Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano
An Samu Yan Takara Masu Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi A Kano Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin ganin an tace harkokin siyasa daga masu shan kwayoyi a zaben da za a yi na kananan hukumomi a Jihar Kano yasa Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA ta yi gwajin …
Read More »Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan
Hatsari Mutanen Kano 16 Suka Yi Ba Harin Yan Bindiga Ba – Samuel Aruwan Mustapha Imrana Abdullahi Mutane 16 yan asalin Jihar Kano hadarin mota ne ya kashesu ba harin yan bindiga ba a kan hanyar Kaduna Abuja. Labarin da aka yi ta bayarwa a jiya cewa mutane yan asalin …
Read More »Gwamna Ganduje Ya Jajantawa Mutanen Danbatta Game Da Mutuwar Mutane 16
Gwamna Ganduje Ya Jajantawa Mutanen Danbatta Game Da Mutuwar Mutane 16 Mustapha Imrana Abdullahi “Hakika mun Kadu tare da dimaucewa game da jin wani mummunan labarin mutuwar wadansu mutane Goma 16 yan asalin Danbatta da suke dawowa Kano daga Abuja a kan hanyarsu ta dawowa daga babbar hanyar Abuja – …
Read More »