Home / Labarai (page 49)

Labarai

Yan bindiga Sun Kashe Dan Sanata Bala Na’allah

Mustapha Imrana Abdullahi Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta ce wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kashe Kyaftin Abdulkarin Bala Ibn Na’allah babban ɗa ga Sanatan. Cikin wata tattaunawa da ya yi da BBC kakakin rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ASP Muhammad Jalige, ya …

Read More »

Jama’a Su Nemi Makamin Kare Kansu

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya yi kira ga jama’ar Jihar da su samu makamin da za su kare kawunansu daga garin yan bindiga na babu gaura ba dalili da ke neman zama ruwan Dare a duk fadin Jihar. Gwamna Masari ya bayyana hakan ne …

Read More »

Yan Bindiga Sun Sake Dalibai 15 A Zamfara

Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Zamfara na cewa wadansu yan bindiga sun sace daliban makarantar koyon aikin Noma da ke garin Bakura. Kamar yadda rahotannin suka bayyana cewa dalibai Goma sha biyar (15) ne yan bindigar suka sace. Sai dai a wata majiyar da ba mu …

Read More »

An Binne Wata Budurwa Da Ranta A Kafur

Daga Wakilin mu Bisa kuskuren da ya faru a wani gari da ke Kafur cikin karamar hukumar Kafur a Jihar Katsina, rahotanni sun bayyana cewa an yi kuskuren binne wata budurwar da ake tsammanin ta mutu. Sa’adatu Hassan Kafur, ta samu matsalar ta ba wutar lantarki ne wanda sakamakon hakan …

Read More »

Gwamna El-Rufai Ya Yi Tir Da Harin A Kauru

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamna Malam Nasiru El- Rufa’I ya yi Tir da Allah wadai da kakkausar murya da harin da aka kai a ranar Litinin a wasu kauyuka a karamar hukumar Kauru. Kauyukan sun hada da Unguwar Magaji, Kigam,Kisico da Kikobo duk a cikin karamar hukumar Kauru a Jihar Kaduna. …

Read More »

Mahaifiyar Sminu  Alan Waka Ta Rasu 

Mustapha Imrana Abdullahi Mahaifiyar Aminu Abubakar da aka fi Sani da Alan waka ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya. Mahaifiyar Alan Waka mai suna Hajiya Bilkisu Sharif Adam ta rasu ta na da shekaru 70 a duniya ta kuma bar yaya biyu da jikoki 25. Kuma kamar …

Read More »

Hukumar Zabe Ta Dage Zabe A Kaduna

Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar Zaben kananan hukumomi ma8 zaman kanta a Jihar Kaduna ta sanar da dage zaben kananan hukumomi zuwa ranar 4 ga watan Satumba,2021. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu ce ta sanar da hakan a wajen taron masu ruwa da tsaki a kan harkokin zaben, …

Read More »