Zamfara State Executive Governor, Hon. Dr Bello Mohammed Matawalle MON (Shattiman Sakkwato) has announced the concluded arrangement by his government to plant One Million arable trees in partnership with Nigeria’s Great Green Wall aimed at fighting desertification and soil erosion in the state. In a statement Signed by YUSUF …
Read More »Za A Samawa Maza, Mata Da Matasa Aiki A Najeriya – Aliyu Waziri
Mustapha Imrana Abdullahi Wani jagoran kokarin tabbatar da rayuwar jama’a ya kara inganta a tarayyar Nijeriya honarabul Dokta Aliyu Muhammad Waziri ya jaddada kudirin Gwamnatin tarayyar Najeriya na ganin an samawa Maza,Mata da matasa ayyukan yi na bai daya ta hanyar koya masu kiwon Kaji. Shugaban kungiyar Noman Zamani ta …
Read More »ANAMBRA GUBER POLL: DG HAILS CORPS MEMBERS ON ELECTION DUTIES
NYSC Director-General, Brigadier General Shuaibu Ibrahim, has commended the patriotism of Corps Members engaged in the conduct of the Governorship Election in Anambra State. The Director-General made the commendation today while monitoring the election in nine Local Government Areas of the State. He said the Corps Members had written …
Read More »Lives lost, houses burnt in attack in Zangon Kataf LGA.
The military and police authorities have informed the Kaduna State Government of attacks in two locations, Yagbak and Ungwan Ruhugo, in Zangon Kataf LGA. In a statement Signed by Samuel Aruwan Commissioner, Ministry of Internal Security and Home Affairs, Kaduna State, made available to news men revealed that According …
Read More »BABBAN SAKATAREN HUKUMAR JIN DADIN ALHAZAI TA JIHAR BAUCHI YA GANA DA MA’AIKATANSA.
Jamilu Barau Bauchi A yau Alhamis 4 ga watan Nuwamban shekara ta 2021,Babban Sakataren hukumar jin dadin Alhazai na jihar Bauchi Imam Abdul-Rahaman Ibrahim Idris ya jagoranci wata ganawa ta musamman da shuwagannin gudanarwa da sauran daukacin ma’aikatan hukumar,tare da yin kira gare su da su ci gaba da sadaukar …
Read More »Extortion: Disguised Zulum finds health officials collecting N10,000 for free medical services
Borno Governor, Professor Engr Babagana Umara Zulum on Thursday disguised his convoy and visited some Government healthcare centres unannounced, during which he found some officials collecting between N8,000 to N10,000 from patients, whereas the services are meant to be provided free of charge. Zulum summoned the State’s Commissioner of …
Read More »Gwamnan Kebbi Ya Rushe Shugabannin Kananan Hukumomi
Mustapha Imrana Abdullahi Bayanan da muke samu daga Jihar Kebbi na cewa Gwamna Abubakar Atiku Bagudu, ya rushe dukkan shugabannin kananan hukumomin Jihar 21 tare da Kansilolinsu. Bayanan da suke fito daga mai taimakawa Gwamnan ta fuskar kafar sadarwar dandalin Sada zumunta Aliyu Bamdado Arugungu, ta ce an rushe su …
Read More »Makarfi, Gummi da daruruwan jama’a sun halarci jana’izar Aliyu Abubakar Sokoto a Kaduna
Mustapha Imrana Andullahi Manyan mutane ciki har da tsohon gwamnan jahar Kaduna Sanata Ahmed Mohd Makarfi, Birgediya Janar Abdul’azeez Abubakar Gummi da sauransu suka halarci jana’izar Marigayi Aliyu Abubakar Sokoto wanda aka fi sani da Aliyu Sokoto, tsohon manajan kasuwanci na Yar Yaya Motors, wanda aka gudanar karkashin …
Read More »Ba Zan Tsaya Takara Ba – Muntari Lawal
Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Muntari Lawal ya fito fili ya bayyana cewa babu inda ya ta ba cewa ya na son tsayawa takarar neman wata kujera. Alhaji Muntari Lawal ya Karyata batun zai tsaya takara ne a lokacin da yake ganawa da manema labarai a Katsina. Muntari Lawal ya …
Read More »An Yi Kira Ga Daukacin Yan Nijeriya Su Zabi Masu Mutunci
Mustapha Imrana Abdullahi Alhaji Shehu Dalhatu ya yi kira ga daukacin al’ummar Nijeriya da su tabbatar sun zabi wadanda suke yayan mutane wato wanda yake dan mutane da ke da mafadi ba masu kunnen kashi ba. Shehu Dalhatu ya yi wannan kiran ne lokacin da yake tattaunawa da manema labarai …
Read More »