Imrana Abdullahi Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana Sanya dokar hana fita tsawon Awa 24 a gundumar Atyap da ke karamar hukumar Zangon Kataf da kuma Chawai a karamar hukumar Kauru. Wannan dokar hana fita ta awa 24 ta fara aiki ne nan nake. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin …
Read More »Monthly Archives: June 2020
Masu Sakin Baki Wajen Yabon Annabi Ba Tare Suke Da Mu Ba – Dogon Baiti
Muhammadul Amin, da aka fi Sani da Dogon Baiti, shugaba ne na kungiyar yabon Manzon Allah reshen Jihar kaduna a tattaunawarsu da wakilinmu irin yadda suke tafiyar da mambobin kungiyar ya bayyana irin nasarori da kuma kalubalen da lamarin batun yabon Manzon Allah yake ciki a Jihar, an dai tattauna …
Read More »Katsina Government Approved The Purchase Of 30,000 Metric Tonnes Of Fertilizer
Katsina state government has approved for the purchase of 30,000 metric tonnes of fertilizer for sales to Farmers at subsidized rates. The commissioner of Budget and Economic Planning Alhaji Faruk Lawal Jobe told newsmen during a Press Briefing held after the state executive council meeting presided over by Governor Aminu …
Read More »Muna Shawartar Masu Yawan Shekaru Su Zauna A Gida – El- Rufa’i
Imrana Abdullahi Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El- Rufa’I, ya shawarci masu yawan shekaru da su zauna a gida domin tsira da lafiyarsu a lokacin cutar Korona Bairus. Gwamna Malam Nasiru Ahmad El – Rufa’i ya yi wannan kiran ne a lokacin da yake yi wa al’ummar Jihar jawabi …
Read More »LABARIN DAN KASA A TURAI – KASHI NA BIYU
INDA AKA TSAYA: Sai Dan Kasa ya daga hannunsa na dama, yace “HIGH 5”. Bature ya wangame baki da murmushi, ya daga nashi hannun ya mayar masa. Bature ya shiga mota yana murmushi, suka yi gaba. Dan Kasa na tsaye da sabuwar jaka, ga Ghana-Must-Go a gefensa. A ranshi …
Read More »El Rufai opens up Kaduna, gives guidelines
Governor Nasir El Rufai has been opened up Kaduna state, after 75 days of partial lockdown, following the invocation of the Quarantine Act and the Kaduna State Public Health Law, to impose the Quarantine Regulations on March 26. In a state broadcast on Tuesday, El Rufai paid tribute to …
Read More »Yar Shekaru 34 Ta Haifi Yaya 17 A Zariya
Imrana Abdullahi Wata mai shekaru 34 ta haifi yaya 17 a haihuwar da ta yi sau , wadda ta haifi yaya hudu a halin yanzu Kamar yadda wakilinmu ya samu cikakken bayani daga birnin Zariya cewa matar mai shekaru 34 mai suna Hauwa’u Sulaiman, wadda takasance matar aure ce ta …
Read More »Group donates food items to 15,000 widows, orphans in Southern Kaduna
From Muhammad Sanusi Abdullahi No fewer than fifteen thousand widows in Southern Kaduna have benefited from the bags of maize donated by the founder and President of the Christian Care for Widows, Widower’s, the aged and Orphans Association, Professor Deborah Ajakaiye. The Southern Kaduna Coordinator of the Association, Mrs. …
Read More »Ana samun ci gaba ne kawai ta hanyar zaman lafiya – Sanata Danjuma Laah
Ana samun ci gaba ne kawai ta hanyar zaman lafiya – Sanata Danjuma Laah Dan Majalisar Dattawa mai wakiltar yankin kudancin Kaduna Sanata Danjuma Tella Laah ya yi kira ga jama’ar yankin da su ci gaba da wanzar da zaman lafiyar da ta fara samuwa a yankin, ta hanyar rungumar …
Read More »Rep Member Flags off Distribution Of 2,400 Bags Of Fertilizer To His Constituents
Member representing Zangon Kataf/Jaba Federal Constituency, Hon Amos Gwamna Magaji has Flagged Off the distribution of 2400 bags of Fertilizer to Local farmers to help combat food insecurity in the region as the World is still battling with the covid-19 pandemic. The Federal lawmaker, from the People’s Democratic Party (PDP), …
Read More »