Home / 2020 / June (page 5)

Monthly Archives: June 2020

LABARIN DAN KASA A TURAI – KASHI NA DAYA

GABATARWA: Ya masoya kuma ma’abota karatun adabin Hausa, godiya ta tabbata ga Allah (S.W.T) da ya nuna mana wannan rana da zamu fara rubuta sabon littafi tare da ku. Wannan labarin naku ne, saboda kune kuka bada shawarar cewa a rubuta shi. Saboda haka masu waya a yi tanadin DATA …

Read More »

Sen Laah calls for peaceful coexistence in Southern Kaduna

The Senator representing Southern Kaduna Senatorial District in the Red Chambers of the National Assembly, Sen. (Dr) Chief Danjuma T Laah, has call on the people of southern Kaduna to live in peace with one another irrespective of tribe, religion and other social variations. Speaking at a Sallah Dinner reception …

Read More »

Dokta Garba Dantutture ya yi tuntubbe

A ‘yan kwanakin nan wasu faya-fayan bayanai da Dokta Garba Isiyaku Dantuture, Magatakardan Kwalejin Horas da Mallamai ta Tarayya (FCE) Katsina ya yi akan harkokun siyasa ya ke ta yawo a kafafen watsa labari na zamani. Kalaman da Dokta Garba Isiyaku ya yi sun biyo bayan wani taron karramawar da …

Read More »

Judiciary Must Go Digital – Masari

Governor Aminu Bello Masari has emphasized that as the economy and governance have gone digital, the judiciary too must go digital in operation. Alhaji Aminu Bello Masari was speaking during the swearing in of an Acting Grand Khadi, Alhaji Muhammad Kabir and the solicitor and permanent secretary in the ministry …

Read More »

Jihar Kaduna Abin Tausayi Ce – Mohammad Abubakar

Imrana Abdullahi An bayyana Jihar Kaduna a matsayin Jihar da ta zama abin tausayi sakamakon irin halin tattalin arzikin kasa da aka shiga. Tsohon Sakataren Ilimin karamar hukumar Kaduna ta Arewa Muhammad Abubakar ne ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da manema labarai a Kaduna. Ya ce halin da …

Read More »