Home / 2020 / June (page 3)

Monthly Archives: June 2020

Bamu Da Rahoton Wani Ya Fita APC – Oshiomhole

Imrana Abdullahi Hedikwatar Jam’iyyar APC a tarayyar Nijeriya ta tabbatar da cewa ba su da wani rahoton wani ko gungun wadansu mutane sun fice daga cikin jam’iyyar APC a Jihar Edo. Bayanin hakan dai ya fito ne daga babban ofishin Jam’iyyar da ke garin Abuja inda suka ce su ba …

Read More »

240 widows benefits from cash donations in Kaninkon chiefdom

Muhammad Sunusi Abdullahi Two hundred and forty aged widows in Kaninkon Chiefdom in Jema’a Local Government Area of Kaduna state have benefited from 720,000 naira donated by sons and daughters of the chiefdom led by Kaninkon Development Association (KADA). Speaking during the cash presentation held at Ungwan Fari Kaninkon, Chairman, …

Read More »

Pantami, Danbatta and Consolidating Telecom Sector Growth

By Yakubu Musa A cornucopia of glad tidings has recently thronged the doors of Nigeria’s telecoms industry. It all started with various state governments across the country signing executive orders to either waive or harmonize the Right of Way fees, the perennial industry’s bone of contention, following the successful intervention …

Read More »

Da Gaskiyar A’isha Buhari

Daga Imrana Abdullahi Kamar yadda muke karantawa a wadansu jaridun yanar Gizo da kuma shafukan jama’a da dama na dandalin Sada zumunta cewa an ji harbi a wani wuri a fadar shugaban tarayyar Nijeriya, har muka karanta cewa fadar na fadin cewa abin da ya faru ba wani babban lamari …

Read More »

JESA trains 50 girls on skill acquisition

Jama’a Emirate Students Association (JESA), in kaduna state has trained 50 girls in catering services to enable them become self-reliant. Speaking at the graduation ceremony of the first set of trainees in Kafanchan, former vice chairman of Jama’a Local Government Council, Alhaji Isiyaka Abdu Ladan said for girls and women …

Read More »

Yan Bindiga Sun Kai Hari Garin Yan Kara Jihar Katsina

Kamar yadda muka samu sahihan rahotanni daga mazauna garin Yan Kara da ke cikin karamar hukumar Faskari bayanan sun tabbatar da cewa Ayyukan yan bindiga na kara ta’azzara a Jihar Katsina. Kamar yadda wasu mutanen da suke cikin garin Yan Kara suka shaidawa wakilinmu cewa yan bindigar sun samu shiga …

Read More »