…. Commends Tinubu Drive for National Development Katsina State Governor, Malam Dikko Umaru Radda has congratulated Dr. Muttaqha Rabe Darma on his appointment as the new Minister of Housing and Urban Development. In a statement Signed by Ibrahim Kaula Mohammed Chief Press Secretary to the Governor of Katsina State on 24 …
Read More »Monthly Archives: April 2026
Shettima Yerima Zai Kawo Gyara A Yankin Kaduna Ta Tsakiya Da Kasar Baki Daya – Wada Garu
Daga Imrana Abdullahi Alhaji Wada Garu, ya bayyana gamsuwa da irin yadda aka yi masu kyakkyawar tarba, Lale da marhabin a lokacin da suka je ofishin jam’iyyar APC na Jihar Kaduna tare da dan takarar su mai neman jam’iyyar ta tsayar da shi takarar neman kujerar Sanatan Kaduna ta tsakiya. …
Read More »At the Bullion lecture, RMRDC boss says Dangote Refinery Showcases Power of Domestic Value Addition
…asks Nigerians to pray for Aliko Dangote Public Policy analysts, Government officials and other Stakeholders have in Lagos hailed the strategic foresight and industrial courage of the President and Chief Executive of Dangote Industries Limited (DIL), Aliko Dangote, describing the Dangote Petroleum Refinery as a transformative national asset deserving of …
Read More »TSARO, TATTALIN ARZIKI DA 2027: Gwamna Lawal Ya Gana Da Shugaba Tinubu A Fadar Sa Da Ke Abuja
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gana da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, inda suka tattauna muhimman batutuwan da suka shafi tsaro, tattalin arziƙi da kuma siyasar shekarar 2027. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, …
Read More »Gwamnatin Zamfara Ta Yi Wa Masu Ƙaramin Ƙarfi 100 Auren Gata
Gwamnatin Jihar Zamfara ta shirya tare da ɗaukar nauyin auren gata ga mutum 100 da aka zabo daga rukunin marasa ƙarfi a dukkan ƙananan hukumomi 14 na jihar. Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa wannan shiri na daga cikin ƙudirin gwamnatinsa na tallafa wa marasa galihu da inganta rayuwarsu …
Read More »Shettima Yerima Ya Samu Kyakkyawar Tarba, Lale Da Marhabin Daga Shugabannin APC Na Jihar Kaduna
Daga Imrana Abdullahi A ranar Talata ne 22 ga watan Afrilu, dan takarar da ke neman jam’iyyar APC ta tsayar da shi takarar neman kujerar majalisar dattawan Tarayyar Najeriya domin wakiltar mazabar tsakiyar jihar Kaduna Kwamared Shettima Yerima tare da tawagarsa ya kai ziyara ofishin jam’iyyar APC na Jihar Kaduna, …
Read More »Fatana Samun Nasarar Gwamna Uba Sani – Shettima Yerima
…zan ba Gwamna kujerarsa in ya kammala Daga Imrana Abdullahi Fatan da nake yi kuma bukata ta abin da muke fata na alkairi shi ne Gwamnan mu Uba Sani Allah yasa ya ci gaba da yin nasarar a shugabancin da yake yi ya zamanto tun da ake yin Gwamna a …
Read More »Muna Cikin Matsanancin Talaucin Ayyuka A Shiyya Ta Daya – Mukaddas
Daga Imrana Abdullahi Dan takarar neman kujerar dan majalisar dattawa a yankin Shiyya ta daya cikin Jihar Kaduna Muhammed Mu’azu Mukaddas, ya bayyana yankin a matsayin wurin da ke cikin matsanancin Talaucin ayyukan raya kasa domin amfanin jama’ar yankin. Muhammed Mukaddas ya bayyana hakan ne a lokacin da yake ganawa …
Read More »Tinubu Ya Nada Muttaqa Rabe Darma Ministan Gidaje A Najeriya
Daga Imrana Abdullahi A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Sakataren Gwamnatin tarayyar Najeriya tsohon Sanata George Akume, ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya canza wadansu ministoci guda biyu na Kudi Misra Wake Edun da Ahmed Musa Dangiwa za su bar majalisar zartarwar ƙasar inda kuma …
Read More »IMF/World Bank Meetings: Dangote Champions Infrastructure and Job Creation as Catalysts for Africa’s Economic Growth
Africa’s leading industrialist and President and Chief Executive of the Dangote Group, Aliko Dangote, has reaffirmed the central role of infrastructure development, job creation, and private sector investment in accelerating Africa’s economic transformation. Dangote made this assertion during a series of high-level engagements with global financial leaders on the …
Read More »
THESHIELD Garkuwa