Home / andiya (page 302)

andiya

A Gaggauce An Kama Kasurgumin Mai Sata Da Kashe Mutane

Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin jami’an tsaron tarayyar Najeriya na ganin sun magance dukkan matsalar tsaron da ake fama da ita na satar jama’a domin karbar kudin fansa da kuma satar Dabbobi wanda duk hakan ke yin sanadiyyar salwantar Dukiya da rayukan jama’a, a halin yanzu rahotannin da muke samu …

Read More »

Hukumar Zaben Kaduna Ta Dage Zaben Kananan Hukumomi Hudu

Mustapha Imrana Abdullahi Hukumar zabe mai zaman kanta a Jihar Kaduna (KADSIECOM) ta sanar da dage zaben kananan hukumomi guda hudu a Jihar. Shugabar hukumar Dokta Saratu Binta Dikko – Audu, ta bayyana hakan a wajen wani taron manema labarai a ofishin hukumar da ke Kaduna, a ranar Juma’a 3 …

Read More »

Bamu Da Murya Daya – Dokta Nura Khalid

  Mustapha Imrana Abdullahi Wani Malamin addinin musulunci a tarayyar Najeriya mai suna Dokta Nura Khalid, ya bayyana rashin samun hadin kai a tsakanin malaman addinin Islama a matsayin babbar matsalar da ke addabar harkar Koyar da addinin musulunci a kasar. Nura Khalid ya bayyana hakan ne a lokacin da …

Read More »

KDSG bans transportation of livestock from Kaduna State.

  KDSG bans transportation of livestock from Kaduna State. -Ban on felling/transporting of trees, selling of petrol in jerrycans in select LGAs still in force After wide consultations and series of thorough security reviews, the Kaduna State Government has banned the transportation of livestock from the state to other states …

Read More »

Buhari Ya Cire Ministan Noma Da Wutar Lantarki

Mustapha Imrana Abdullahi A kokarin Shugaba Muhammadu Buhari na ganin al’amura sun inganta a fadin tarayyar Najeriya ya sauke ministoci biyu na ma’aikatun Noma Sabo Nanono da kuma na Lantarki Sale Mamman. Bayanin hakan na kunshe na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin shugaban Najeriya, Femi Adesina ya …

Read More »

NNDC TO PAY ITS SHAREHOLDERS DIVIDENDS

The Chairman Board of Directors of New Nigeria Development Company (NNDC) Limited, Tanimu Yakubu has said the Company Shareholders would receive dividends after a very long period. Tanimu Yakubu stated this while presenting the financial statement of the company during its 52nd Annual General Meeting held in Kaduna on Friday …

Read More »

KDSG bans felling of trees for timber, firewood, charcoal other commercial purposes in Birnin Gwari, Igabi, Chikun, Giwa, Kachia, Kauru, Kajuru LGAs

  In the over-riding public security interest arising from several security advisories, the Kaduna State Government has announced the suspension of cutting/felling of trees for timber, firewood, charcoal and other commercial purposes in Birnin Gwari, Chikun, Giwa, Kauru, Igabi, Kajuru and Kachia local government areas with immediate effect.   In …

Read More »