Home / Labarai (page 59)

Labarai

Masarautar Jama’a ta soke bukukuwan Sallah

    Mai Martaba Sarkin Jama’a dake kudancin jihar Kaduna, Alhaji Muhammad Isa Muhammad II ya bi sauran manyan masarautu dake jihohin da aka bayyana tsoron alamun bayyanar cutar korona wajen dakatar da bukukuwan Sallar layya.     Sarkin, yayi wannan kira ne a yau cikin takardar manema labarai da …

Read More »

Kotu Ta Iza Keyar Abduljabbar Zuwa Gidan Yari

Mustapha Imrana Abdullahi Kotu a Jihar Kano ta caji Shaikh Abduljabbar Nasiru Kabara, da laifin yin batanci, tunzura jama’a sakamakon hakan ta mika ajiyarsa gidan gyaran hali, wato kurkukun da ke Kano. Indai Za’a iya tunawa Shaikh Abduljabbar Nasiru Kabara, Malamin addinin musulunci ne da ke Kano wanda ya rika …

Read More »

NUJ Ta Karrama Muhammad Rabi’u Musa

Mustapha Imrana Abdullahi Sakamakon irin kokarin taimakawa rayuwar al’umma ba tare da nuna bambanci ko gajiyawa ba ya sa kungiyar yan jaridu ta kasa (NUJ) reshen kamfanin wallafa jaridun New Nigeria da Gaskiya Ta Fi Kwabo suka ga dacewar Karrama Alhaji Muhammad Rabi’u Musa da lambar girmamawa domin kara masa …

Read More »

An Kama Nnamdi Kanu

Mustapha Imrana Abdullahi Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bayyana sanarwar cewa ta kama mai dajin kafa kasar Biafara Nnamdi Kanu da ya kama gabansa bayan da aka bayar da shi a hannun Beli Ministan shari’a na tarayyar Najeriya Abubakar Malami ne ya bayyana hakan cewa an kama madugun rajin kafa kasar …

Read More »